bahijja2016's Reading List
17 stories
MIJIN KANWATA(K'ADDARATA) by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 33,944
  • WpVote
    Votes 2,974
  • WpPart
    Parts 30
_*Wata irin KADDARA CE wannan..?Kaddaran data Ratso MIJIN KANWATA cikin Rayuwata..?wanda yake matukar girmamani kamar yadda Kanwata SUNAIRA take girmamani?Meyasa kaddara ta zamo tayi min haka..?meyasa sai ni..?Taya zan iya zama da wanda muke jin nauyin juna muke gogayar shekarun juna..?Tabbas MIJIN KANWATA ne KADDARATA...*_
MIJIN YARINYA by Asfats
Asfats
  • WpView
    Reads 7,807
  • WpVote
    Votes 223
  • WpPart
    Parts 27
Labari ne akan auren yarinyar da aka masa
KUNDIN HASKE💡 by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 302,634
  • WpVote
    Votes 23,823
  • WpPart
    Parts 160
Hannu da yawa...... 🤝🏻🤝🏻🤝🏻
DIYAM by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 948,997
  • WpVote
    Votes 81,852
  • WpPart
    Parts 71
This is not a love story but it is a story of love, of how it never dies no matter how long and how far apart the lovers are. Just follow my pen for I assure you, you are going to fall in love with Diyam.
RIBAR BIYAYYAH by sawwama14
sawwama14
  • WpView
    Reads 145,859
  • WpVote
    Votes 7,350
  • WpPart
    Parts 38
Ni ba zan aureshi ba, ba zan auri yaro kuma dan kauye ba!
Waye Shi? Complete✓ by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 328,248
  • WpVote
    Votes 38,454
  • WpPart
    Parts 63
#1 in Tausayi 12/09/20 Soyayya tsakanin mutum da wata halittar. Shin abu ne mai yiwuwa? Biyo ni ciki mu tarar da gwagwarmaya da kuma k'addarar rayuwar Sa'adha, duk akan rashin sanin WAYE SHI. ©FikrahAssociationWriters
BABU WAIWAYE by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 73,005
  • WpVote
    Votes 4,644
  • WpPart
    Parts 24
Bugun zuciyar tane ya qaru, ganin shigowar Al'ameen gidan, ktchen take qoqarin shigewa sanda ya qaraso gabanta ya murtuqe fuska hade da ce bayan ya qura mata manyan idansa "Ina sanin meye asalinki? Wacece ke? Wannan aikin dakike beyi kamada jikinki ba sam, alamomin ki da komai be sanar dani cewar daga wani mugun gida kika fito ba meya kawoki london? Tayaya ma kikazo? Dayaya kika soma wannan makarantar me tsada? Mesa kika saka kaya masu tsada kuma kina aikatau?" Hawayene ya dararo mata amma batayi magana cikin bacin rai yace "Wani karuwanki ne ya biya miki da kuka rabu yace baze kuma biya ba?" Da sauri ta dago ta kalkeshi ido cikin ido tana ci gaba da zubar kwalla,yaci gaba "Idan ba haka ba sanar dani dalilinki na zuwa london da kuma ya akayi kika zo? Kuma waye iyayenki inane garinku a niger? Sosai ta masa kallon na gaji da tsayuwa shida kanshi ya sani koda ze shekara magana bawai tankashi zata yiba,da saurinta kuwa ta juya zuwa ktchn aikam wani hankad'ota yayi seda ta buga goshi!!!!
Halwa by MaimunaAbdallah
MaimunaAbdallah
  • WpView
    Reads 49,590
  • WpVote
    Votes 3,768
  • WpPart
    Parts 47
Meet "Rahma"a beautiful innocent and independent middle class girl who has crossed her path with the ruthless stone hearted "moha" "He brought new life,new hope,new thoughts and dreams into her life "How can you believe that he hates her most in his life😯 She loves him but he hates her She care for him but he don't care Just be on the journey,but you most follow,vote and comment
🍒🌺NATSANE SHI🌺🍒 by asmasanee
asmasanee
  • WpView
    Reads 578,438
  • WpVote
    Votes 39,696
  • WpPart
    Parts 93
Dan iska ne Tantiri ne ,mawaki ne da yayi fice afadin duniya,yana karatu a abroad,dan iska ne na karshe amma yasan da wa yake iskancin nasa,baya son hayani miskiline na karshe,wannan halin koh nace rayuwar tasa yasa yan mata masu takama da mulki saurata ,dukiya soke mugun fadawa kan tarkon sa,koh diyar wace ke koh me kike takama dashi yana iya wulakan ta ki,bakomi yake takama dashi ba sai kyau ,kuddi,ilimi da haiba,ya fito daga daya daga cikin masu kuddi Maiduguri wato MAITAMA FAMILY Zan iya yi yafada mata yana kashe mata ijiya daya dasauri ta saka tafin hannu ta da yaji xane lalle ja da baki ta rufe fuskar ta hade da gyada masa alamar yayi😝....komi nene wannan xaiyi oho😂fans..mu hade ciki don jin ya xata kaya. ROMANTIC ND HATRED LOVE😍😍
Hilwa. by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,866,255
  • WpVote
    Votes 41,032
  • WpPart
    Parts 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.