Myn
63 stories
SALIM ko SAMIR by MominTwince
MominTwince
  • WpView
    Reads 210
  • WpVote
    Votes 6
  • WpPart
    Parts 1
Labrine akan wasu 'yan fashi sunje sunyi sata gidan wani hamshakin me kud'i yaginda 'yansanda suke binsu abaya.
"MALEEK" by mrs_Avbdool18
mrs_Avbdool18
  • WpView
    Reads 46,598
  • WpVote
    Votes 2,854
  • WpPart
    Parts 49
labarin soyyaya ne tsakanin mai kudin da mulki dakuma yar talakawa Inda mahaifiyarsa tace bazaya auretaba saidai mai matsayi dakuma mulki yar manya. Amintattatun abokai ke sosayyadaita shin wazata zaba cikinsu kuma kowa da salon soyyarsa.....find in maleeek.
SHI NAKE SO by AyshaIsah
AyshaIsah
  • WpView
    Reads 8,491
  • WpVote
    Votes 338
  • WpPart
    Parts 25
Labari ne wanda ya kunsa soyayya, hak'uri da juriya,da kuma imani da k'addara. Wannan labarin ya farune da gaske,ku biyoni ku sha labari.
ZAKI SAN SO NE KO KAUNA? by zainabdangyatin1234
zainabdangyatin1234
  • WpView
    Reads 10,879
  • WpVote
    Votes 513
  • WpPart
    Parts 13
This story is undescribable ,just read and u will tell me d rest of d story. Taku zee Dangyatin.luv u all my f
ZYNAH by Ishamoha
Ishamoha
  • WpView
    Reads 80,291
  • WpVote
    Votes 4,732
  • WpPart
    Parts 63
Here is a story of a teenage hausa girl Zynah who happens to come from a wealthy nd peaceful family but was hated by her younger sister whom she loves a lot, nd betrayed by her bestfrnd whom she tells all of her secret, nd unknowingly fall for a guy whom she thinks is arrogant bt nonetheless does she knows he has falling for her too, wat do u think will b d out come?
AUREN JINSI PART THREE  by HaleemahAbdulah
HaleemahAbdulah
  • WpView
    Reads 4,154
  • WpVote
    Votes 76
  • WpPart
    Parts 1
Auren jinsi lbr ne da yakunshi wata irin ritaciyar soyyaya da uwa ke War yarta, yadda abun ya rikice,.... sai kun karanta kawai zaku bani lbr.
MAFARI..... (HARGITSIN RAYUWA) by Ummuazamm
Ummuazamm
  • WpView
    Reads 523,971
  • WpVote
    Votes 42,174
  • WpPart
    Parts 59
MAFARI...komai yana da farko, komai yana da tushe, komai yana da asali, HARGITSIN RAYUWA kan faru cikin ƙanƙanin lokaci. Duniyar daka saba da ita zata iya birkicewa zuwa baƙuwa a gareka cikin ƙanƙanin lokaci. Tafiya mabanbanciya da sauri a cikin kaddara da dai-daito
RAYUWAR AURENA  by Preety-hammud
Preety-hammud
  • WpView
    Reads 125,572
  • WpVote
    Votes 5,280
  • WpPart
    Parts 63
Labari ne mai ďauķe da tsantsan tausayi mugun hali zafin kishi da nadama, dan Allah ki yafeni kidawo gareni nasan ban kyauta miki ba,, ku bibiyeni har zuwa gaba dan jin yanda labarin zata kasance, Ana tare,
KUNCIN RAYUWAH by Ummunmeenal
Ummunmeenal
  • WpView
    Reads 1,049
  • WpVote
    Votes 79
  • WpPart
    Parts 9
Kuna ina masoyan Sainah (Ummun meenal)? Gani na sake zuwar muku cikin wani salo na daban, labarin da yake tafe da ƙuntatawa, sadaukarwa, haɗe da yaudarar da ke tarwatsa ko wani sa rai da tabbacin Nagartar ɗa Namiji, acikin rayuwar mace. Maza ku ɗauko faya-fayan da zaku baja kolinku acikin labarin, ku kuma magantu acikin sa da ra'ayin ku. Ni kuma zan ajiye muku Kalmar GIRMAMAWATA, acikin ko wani shafi.
The misplaced love: Hausa love story  by Ummusaada
Ummusaada
  • WpView
    Reads 141,661
  • WpVote
    Votes 12,373
  • WpPart
    Parts 27
This is a story of a girl named Anisa. She is a Hausa Muslim girl from the northern part of Nigeria, Katsina. Her father has two wives and her mother turned out to be the second wife. She is the only one her mother gave birth to, she has 5 siblings from her stepmom. She had to face a lot of challenges in her life because of what destiny chose for her. She will end up with a man she never dreamed of marrying but turned out to be the one she loves more than her life. This book is a work of fiction. Whoever happens to be in the same condition to this story, then it happens to be a coincidence. I'm not trying to imitate anyone. Casts: Alh Muhammad Ilyas_______ Anisa'a father(Baba) Alh Ahmad________Abba's father (Baba) Haj Hajara_________Anisa's stepmom(Umma) Haj Zara___________Anisa's mother(Mama) Alh Umar___________Ibrahim's father(Baffa) Haj Hauwa__________Ibrahim's mother (Inna) Haj Maryam__________Abba's mother(Maama) Muhammad__________Abba Ibrahim___________Ibrahim Asma'u___________Anisa Amina__________Afra Firdausi_________Ayra Aisha___________Aisha Abdul__________Abdul Aliya___________Aliya Fatima_________Amira Kulsoom________Kuskus Happy reading #projectnigeriaUC2017