Hassy
140 stories
Nurul Qalbi by sahbeerah
sahbeerah
  • WpView
    Reads 63,210
  • WpVote
    Votes 8,939
  • WpPart
    Parts 43
Please abbah..i dont want to do this..my life would come to an end..mamah please..anty zulaihat please talk to abbah..i dont want to go..she broke down in tears ************************************** So be patient.. Indeed the promise of Allah is the truth..Q30:60 For Allah is with the patient..Q3:146
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,748
  • WpVote
    Votes 9,338
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
Hindu🌹(Complete) by zzahrraa___
zzahrraa___
  • WpView
    Reads 100,573
  • WpVote
    Votes 12,177
  • WpPart
    Parts 33
#romance #love #nigerian #arewa #marriage
Alkyabba by Miryamaah
Miryamaah
  • WpView
    Reads 1,113,963
  • WpVote
    Votes 7,791
  • WpPart
    Parts 4
He looked at me with so much adoration in his eyes that made my stomach do double flips and my heart just melted. "I will shield you from all the harm in this world. I will make sure everyone accepts the shade of your skin and your brunette hair. You will never ever feel like you don't belong here anymore. You deserve to be happy like every princess. And you will forever be happy. I promise you this. " The tears were swimming at the brim of my eyes gently cascaded down my face just as he finished his sentence. I trusted him. I knew he meant it. And for the first time in my life,I was glad I was married to this man.
MIJINA HASKEN RAYUWATA by bilkisubilya
bilkisubilya
  • WpView
    Reads 36,618
  • WpVote
    Votes 3,059
  • WpPart
    Parts 18
kai din wani haske ne na rayuwata,saboda haka bani da wani miji bayan kai,duk wata gwagwar Maya zamu shata tare kuma mu tsira tare YUSRA. Bata dace da kai ba,saboda kai ba haske a rayuwarka sai duhu,ni kuma hasken rayuwarta ce ADNAN. Sai dai kuwa kada ya sameta,idan Dan ban zamantu mai kamun kai ba shiyasa ake man iyaka da ita,lallai idan na aureta zata zama hasken da zai haska rayuwata,in kuma ba haka ba sai dai kuwa ya rasa YAZEED
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 435,554
  • WpVote
    Votes 30,487
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
Dangantakar Zuciya by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 328,345
  • WpVote
    Votes 22,277
  • WpPart
    Parts 46
A heart touching story
HANKAKA MAI DA D'AN WANI NAKA by MaryamerhAbdul
MaryamerhAbdul
  • WpView
    Reads 6,136
  • WpVote
    Votes 419
  • WpPart
    Parts 19
True life story
Drifting Apart ✔ by ikilimatuu__
ikilimatuu__
  • WpView
    Reads 131,162
  • WpVote
    Votes 13,896
  • WpPart
    Parts 40
Completed ✔ Aysha Al Qassim is the aftermath of a home robbery. Tragedy robbed her of her Father's love and stole her voice before she had the chance to speak out. The court released the culprit, and the guilty were set free. She was motivated to be a journalist, to find a way to voice her silence. She succeeded but couldn't find it in her to stop. Ahmad Bin Hussein is the definition of the boys mothers tries to set their daughters with. The epitome of sweet rumors and hopeful fantasies. Rich and successful. He is the way to find her voice. School was what brought them together. After marriage they started drifting apart, with her always at work Will her past continue to drag her down? Or will he save her? (EDITING) Highest rank : #1 in Abuja on 9th November, 2020 #1 in dunya on 11th February 2019 #2 in hausa on 31st october,2018.