AishaAbubakar970's Reading List
9 stories
MENENE ILLA TA? by zm-chubado
zm-chubado
  • WpView
    Reads 757
  • WpVote
    Votes 83
  • WpPart
    Parts 15
"Idan kina ganin hakan shine dai-dai a zuciyarki to kiyi hakan BINTOU. ni kuma nayi alƙawarin cewa bazan taɓa dakatar dake ba, sai dai kafin ki zartar da hukuncin da kike ƙokarin zartarwa ina so kiyi tunani Akan ƴaƴan dake tsakanina dake...." cewar EDRIS MUHAMMAD KANKIA, ya faɗi hakan yana kallon tsakiyar idanun Bintou a Sanyaye "bana buƙatar komai daga gareka shiyasa ma naƙe so ka sauwaƙe min wannan jarababben Auren naka. kai in banda ƙaddara mai zai sa in haɗa zuriya da kai? In dan ƴaƴan dake tsakankna da kai ne, yasa kake tunanin zan janye ƙudirina akan ka, to kaje na yafe duk wata alaƙa ta jini dake tsakanina da ƴaƴan ka har Abadah Edris....!." cewar FATIMAH HAMZA MAI-GORO, ta gaya masa haka cikin maɗaukakin ɓacin Rai kasa cewa komai yayi illa zuba mata rinannun idanunsa da yayi yana kallon Yanda take huci tamkar macijiya, cikin ƙoƙarin son ya shanye ɓacin Ransa Edris ya saki wani gajeran murmushi wanda ke baiyana ƙunar dake ransa,. batayi Aune ba ya juya ya bar mata gurin ba tareda ko waiwayenta ya ƙarayi ba, Don ya riga ya ƙudurtawa kansa cewar ba zai ƙara waiwayarta ba har Abada, kamar yanda take fatan Samu a tareda shi.........
In My Heart by fadeelahAS
fadeelahAS
  • WpView
    Reads 15,577
  • WpVote
    Votes 816
  • WpPart
    Parts 17
Jalilah had it all figured out, graduate, travel around the world, and eventually find that one true undeniable love. In a twist of fate, she was thrust into the arms of a young billionaire CEO in a loveless and lonely marriage. Follow Jalillah on her journey as she lives her reality, as opposed to her dreams. Will Mo ever love her, or was her dream of voyaging and finding true love just a dream? * Mo has vowed never to love again after his London partner broke his heart. Can an intelligent, young and beautiful intern melt his steel heart? Set in the Capital city of Abuja, Nigeria, the story gives you an insight into the culture, and a glimpse into Nigerian society, with the joy of travel and discoveries Enjoy!
MATAR ZAYD (HAUSA NOVEL) by khadijatmustapha25
khadijatmustapha25
  • WpView
    Reads 73
  • WpVote
    Votes 2
  • WpPart
    Parts 8
zayd yau bazaka kule ni a gidan nan ba Haba mana ka Hana kowa nawa zuwa gani na , ka hanani rike Babbar waya , kana neman ka haukata ni da hankali na , sanan Kai ka saka kafa ka fita yawon ka sai lokacin daka ga daman dawo wa zaka dawo cikin gidan nan wlh toh na gaji kazo mun wuya Emotional #betrayal #cheating
Life Of Ibrahim by khadyjatt
khadyjatt
  • WpView
    Reads 26,958
  • WpVote
    Votes 2,561
  • WpPart
    Parts 27
STARTED 22 SEPTEMBER 2022 FINISHED 20 JANUARY 2023 Ibrahim life isn't always perfect one problem after the other, with an ungrateful wife who find him weak and pathetic, he do all he can to prove he's worthy of her love, but as fate play a role in ibrahim, things begin to change for him and the word karma begin to work, all rukayya can do is watch as her husband unravel right before her eyes, everything transiting into a complete pool of betrayal. Enjoy the intriguing life of ibrahim😋😑
JANNAH  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 310,427
  • WpVote
    Votes 37,980
  • WpPart
    Parts 31
Jannah Uthman, a determined twenty-one-year-old, is on a relentless quest for justice for her deceased sister, a mission fueled by grief and the desire for retribution. As she delves deeper into the investigation, she crosses paths with Abdullah Abubakar Daggash, a brilliant state prosecutor known for his sharp intellect and unwavering commitment to the law. Abdullah, often referred to as "Sheikh," is drawn to Jannah's passion and resilience, and he becomes her unexpected ally in the fight for justice. However, as their professional relationship deepens, Jannah finds herself grappling with a whirlwind of emotions. The lines between vengeance and love blur, forcing her to confront her own motivations and desires. As they navigate a web of legal battles and personal turmoil, Jannah must decide whether to embrace the healing power of love or to succumb to her thirst for vengeance. With the stakes higher than ever, will she find the strength to let go of the past and choose a future with Abdullah, or will her pursuit of justice consume her entirely? CROSSROADS OF THE HEART
Alkyabba by Miryamaah
Miryamaah
  • WpView
    Reads 1,113,746
  • WpVote
    Votes 7,790
  • WpPart
    Parts 4
He looked at me with so much adoration in his eyes that made my stomach do double flips and my heart just melted. "I will shield you from all the harm in this world. I will make sure everyone accepts the shade of your skin and your brunette hair. You will never ever feel like you don't belong here anymore. You deserve to be happy like every princess. And you will forever be happy. I promise you this. " The tears were swimming at the brim of my eyes gently cascaded down my face just as he finished his sentence. I trusted him. I knew he meant it. And for the first time in my life,I was glad I was married to this man.
KUNDIN QADDARATA by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 1,562,507
  • WpVote
    Votes 120,797
  • WpPart
    Parts 112
Kalmar QADDARA kalma ce dake rataye bisa wuyan kowanne bawa,haka rayuwa ta gada,tafe take da QADDARORI kala kala,masu zaqi da akasin haka............. SUMAYYA na kallon yadda KUNDIN QADDARARTA ke ta bude mata shafi bayan shafi na TATA QADDARAR kowanne shafi kuma da irin nasa salon karatun da yake biya mata..... Shin wai sai ko yaushe KUNDIN ZAI QARE? sai yaushe zata kammala bitar QADDARORINTA? Kuyi nitso da linqaya cikin labarin don samun amsoshin kalolin qaddarar tata da kuma ranar yankewarsu 'Yar mutan HUGUMA kuma UWA GA MUHAMMADIYYA ke riqe da alqalamin jagorancin labarin..........
DUKKAN TSANANI  by Jeeddahtou
Jeeddahtou
  • WpView
    Reads 121,040
  • WpVote
    Votes 9,598
  • WpPart
    Parts 71
Yunwa da ƙishirwar da suka addabe ni ne suka sanya ni kasa bacci ina yi ina farkawa sbd yunwa ta riga da tayi min illah, haka ma innata baccin kawai take yi amma na fahimci ita ma tana jin irin radadin da nake ji, don na lura sosai tunda ta kwanta take juyi. Agogon da ke manne a dakin mu na duba ƙarfe goma dai-dai na dare, har na share na hakura saboda na san matukar na fito diban abinci xan iya samun matsala da innah salamatu, har na hakura naji abin ba mai yiwuwa bane matuƙar muka wayi gari a haka zamu iya samun matsala. daurewa nayi na tashi na don samo mana abinda zamu kai bakin salati, ko da kuwa hakan zai yi sanadiyyar korar mu daga gidan gaba daya. A hankali na lallabo na fito daga dakin innata saboda bana so ita kanta tasan zan fita, indai ta sani sai ta dakatar da ni saboda bata son abinda zai bata mata rai. Kasancewar innata mace ce mai saukin kai bata fiye son abinda zai kawo tashin hankali ba, wannan dalilin ya sanya aka mayar da ita bora saboda hakuri da kawar da kai irin nata. Inna salamatu da yayanta su suke juya gidan duk a abinda suke so shi ake yi. Bakin murhu na nufa a hankali na bude tukunya, tuwo miyar kuka na gani, ba karamin dad'i naji ba saboda rabon da na sanya wani abu a bakina tun abincin safe. tsugunnawa nayi tare da yin bismillah na fara cin tuwon, kafin kace me tuni naci rabinsa, daga nesa na hango ana haskani da fitila a raxane na mike tare da boye hannuna a bayana, sai da ta karaso daf da ni sannan na ga ashe innah salamatu ce, wani kallo ta sakar min wanda ya sanya jikina rawar ɗari, kafin tace min wani abu tuni hawaye sun cika idona, don na san na taro kwai tara tsinana, na janyo wa kaina da innata masifar da Allah ne ya san ƙarshen ta, tsungunawa nayi tare da rokonta ta yafe min