haleemerhmaje's Reading List
7 stories
my one and only  by ummukulthummuhtar
ummukulthummuhtar
  • WpView
    Reads 23,811
  • WpVote
    Votes 2,541
  • WpPart
    Parts 13
Read and find out ?
Her Boyfriend, My Husband by RaaziWriter40
RaaziWriter40
  • WpView
    Reads 513,448
  • WpVote
    Votes 56,717
  • WpPart
    Parts 67
The lives of Maryam, Yusuf, Zainab and Abdallah. How are they connected? Read to find out! * #1 in Arewa #1 in Muslim #1 in Maryam #1 in Zainab #1 in Yusuf #1 Abdallah #3 in Nigerian The first few chapters of this story are a little bit cringy and I must admit, poorly written so read at your own risk! But as you go on, I promise my writing gets better so come along and join me on this journey!
Housewife Or Teacher by Darkey____
Darkey____
  • WpView
    Reads 134,421
  • WpVote
    Votes 17,595
  • WpPart
    Parts 56
"choose one Aamina"she quickly turned,looking directly at him without any fear,she whispered a "Menene? (What?)?. "Housewife or teacher?"he whispered back making her almost loose her balance.with fear,she shook her head whi,spering "No Amir,please danAllah" "Are you my wife?"Was all he asked her and she slightly gave a nod. "Then quit teaching and stay at home"He sternly said but she shook her head not knowing what to say. "I see there are alot of better jobs on earth Amina,i don't want you to teach anymore"He calmly explained. "I am chasing my dreams Amir"She yelled making him boil with anger. "That Haidar guy,na tsane shi(i hate him)"He said with gritted teeth. "Hai-hai-haidar?"she gulped down her saliva "Amir he is just 16 years old,he is just my student for Allah's sake"she yelled each word and he kept on staring at her. "You are quitting"He murmured and tried to leave but she held his arm. "Sweety please,i....."he eyed her making her shiver. "Don't sweet talk me,that haidar is dangerous"he yelled but she did not give up. "Ples....."He cut her off. "That Haidar loves you with no shame Amina,why can't you understand my reason?"he shouted. "Please,i......" "you are quitting and that's final"He pushed her and left the room. Meet Aamina Abubakar Tsafe,Daughter of billionaire Abubakar Aliyu tsafe,the owner of Ammar and mukhtar ventures........what happens when Aamina wants to chase her dreams but she was already trapped with her jealous billionaire husband,Amir mubammad misau and on the other hand,one of her students Haidar jibril manigi fell in love with her. STARTS:20/6/17....July 20,2k17.
NIGERIAN SWEETHEARTS; An Arranged Marriage by nimicrystal
nimicrystal
  • WpView
    Reads 104,687
  • WpVote
    Votes 9,126
  • WpPart
    Parts 24
Jamilah Abubakar is a beautiful Nigerian Muslim. Fate seems to smile on her as she is selected by the President; An arranged marriage for his only son. All's well until the job she's meant to do conflicts with what she really wants. Join her as she finds her heart in a web of love, trust and betrayal
BABBAN GORO by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 279,799
  • WpVote
    Votes 21,576
  • WpPart
    Parts 62
NOT EDITED ⚠️ "Kayi kuskuren fahimta Saif, babu soyayyarka a cikin zuciyata ko kaɗan" Kara matsowa yayi kusa da ita, ta yadda tana iya juyo bugun zuciyarsa, yace "Ki kalli kwayar ido na ki faɗa min baki sona ki karya ta kanki da kanki indai har da gaske babu sona a cikin zuciyarki!" Kasa ɗago kai tayi ta kalleshi balle har ta iya furta abunda ya bukace ta dayi. Hakan yasa shi yin murmushi mai sauti, "You see ba zaki iya ba, kin cutar dani Kairat da kika karkata zuciyata zuwa ga Minal bayan kinsan halinta kin kuma san bata dace dani ba, i hate you but i hate her more" Yana kaiwa nan ya kaɓe mata rigarsa ya juya a fusace ya bar mata falon, Sai da taji tashin motarsa sannan ta share hawayen dake idonta ta nufi kofar cikin gida, tana buɗe kofar taga Minal tsaye a bakin kofar da hawaye shaɓa-shaɓa a fuskarta. ®2017 ****************
Doctor Sheerah! (SAMPLE ONLY) by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 74,617
  • WpVote
    Votes 7,368
  • WpPart
    Parts 26
Rayuwarta, farincikinta, damuwarta, tashin hankalinta, komi nata ya ta'allaka ga mutanen nan su biyu ne kacal! Su kadai take kallo taci gaba da rayuwa kamar babu wata damuwa a ranta, her world revolves around them!! Me zai faru lokacin da abubuwa suka canza? Lokacin da tsohon aboki, kuma masoyi ya bayyana a cikin Rayuwarta? Lokacin da 6ataccen Yaya kuma 'Dan uwa Mafi soyuwa a rayuwar ta ya bayyana? Lokacin da bata yi zato ko tsammani ba?? Musamman idan abin yazo da wani zabi da zata yi, zabi wanda yake mai matukar tsanani da wahala... Shin, ko yaya zata kasance??? ☆*☆*☆*☆*☆*☆*☆*☆* Tafe suke cikin super market din a hankali. Shi yake tura akwatun sayayyar, yayin da Ramlah take makale dashi tana jidar abinda take bukata tana jefawa cikin akwatun. Dai-dai lokacin data kai hannu kan kwalin 'sponge cookies' tana kokarin dauka, taji hannu ya kamo hannunta ana kokarin daukar kwalin cookies din. Cikin sauri, kuma a lokaci guda, suka saki kwalin ya fadi kasa. Kamar hadin baki, su duka ukun suka durkusa tare da kai hannun su ga kwalin. Mistakenly, hannun shi ya sauka akan bayan hannunta. Wani hargitsattsen shock da matsananciyar faduwar gaba ya ratsa su a lokaci guda. Kyawawan dara-dara, kuma fararen idanuwa suka dago suka sauka akan zagayayyiyar, doguwar fuskarta, kafin ya dire su akan wasu irin deep-ocean blue eyes da Idanuwan shi basu taba katarin cin karo dasu ba! Ya samu kan shi da nutsewa cikin kogon su, yana karantar ta, yana ji a jikin shi, kamar.., kamar...! Ta kasa janye nata idanun daga cikin nashi, duk kuwa da amsa kuwwar da zuciyarta take mata akan tayi hakan, ta kasa! Kamar wadda maganad'isu ke fuzgar ta, haka take ji. Ita ta sani, kamar yadda zuciyarta ta fita sani, cewa shine!! Basu samu damar janye idanuwan su akan na juna ba, sai da siririyar muryar karamar yarinyar ta ratsa cikin dodon kunnuwan su; "Mom?!". ~~~~Wannan littafi sample ne kawai ch (1-24). Zaku iya samun sauran a Taskar Fikra.