ZainabAbdullahiSarki's Reading List
13 stories
RAYUWAR MU by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 298,278
  • WpVote
    Votes 24,966
  • WpPart
    Parts 39
Bance wannan tafiyar mai sauqi bace ba. Bance tafiyar nan perfect bace. Bance tasu rayuwar babu emotional conflicts ba. #Love #betrayal #the power of forgiveness #the power of repentance YOU WILL NOT REGRET THIS!!!
SIRRIN MIJINA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 257,466
  • WpVote
    Votes 17,600
  • WpPart
    Parts 33
Ko kad'an Nafeesah bataso idanta yake shiga cikin na Dr. Hisham, takasa gane inda zuciyarta ta dosa, menene amfanin wannan baqar rayuwar datakeso ta jefa kanta aciki, menene amfani wannan baqar zuciyar tata, ina amfanin rayuwar da shed'an yayi qawanye acikinta,menene amfanuwar ta akasantuwar ta musulma indai har tana dauke danigiyar auren wani amma zuciyar ta na kwad'ayin waninsa!!! Runtse idanta tayi sannan ta sauke kanta a k'asa a sarari take furta "A uzu billahi mina shaid'anirrajeem" Dr. Hisham dake kan aikin shi na duba patients ya d'ago ya kalleta cikin mamaki,amma beyi magana ba kasancewar ya saba ganin hakan atare da ita...kokarin dauke idanta take daga bakinshi yanda yake wurgawa mara lapian tambaya bakin nashi na qara fixgar hankalinta ci takeyi tamkar ta manne bakinshi da nata wuri d'aya!!!!!!!!! Dafe kanta tayi dake barazanar tsage mata a zuci tace "Laifin zuhra ne data kame sirrin mijinta daga gareni dabata jefani cikin wannan tashin hankalin ba..inama ace banzo duniya ba.
AUREN DOLE 2015  by RaqiyaMuhammad
RaqiyaMuhammad
  • WpView
    Reads 71,992
  • WpVote
    Votes 2,354
  • WpPart
    Parts 7
Auren dole labari ne akan wata yarinya wadda auren dole yazaman ma alheri saboda hakuri
Life of Rukayya by Aminahyahaya
Aminahyahaya
  • WpView
    Reads 72,926
  • WpVote
    Votes 6,298
  • WpPart
    Parts 23
Rukayya.... a beautiful and brave girl in her early 20's who's from a very wealthy family, her father loves her so much and is craving for a grandchild more especially a child of rukky buh rukky is not set to get married yet....... #Rukayya#Abubakarsadeeq#lifeofrukayya#Aminah👄#
Sarauniya jidda na Aunty fyn...Love story by hauwynice
hauwynice
  • WpView
    Reads 103,025
  • WpVote
    Votes 2,136
  • WpPart
    Parts 4
Labarin sarauniya Jidda,labarine akan wata baiwar Allah da aka zalinta,aka ha'inta inda take fafutukar kwato yancinta, da kuma daukar fansa,labari ne akan wata masaurauta dasuke rayuwa da munafukar mata mai yiwa masarautar zagwon kasa.... Labarin ya kunshi soyayya da sadaukarwa, nishadantarwa,ilantarwa makirci,hassada,wulakanci, dakuma darasi akan wash abubuwa dake gudana a rayuwannan ta yanxu...dama sauram wasu ababen....
MARRIED TO A STRANGER  by Phateemah_taheer
Phateemah_taheer
  • WpView
    Reads 129,392
  • WpVote
    Votes 690
  • WpPart
    Parts 3
22nd February 2017 [ COMPLETED] [NOT FULL EDITED] Married to a stranger is the story of Hubby.A University under graduate who fell for the wrong guy and having to deal with her following her heart,or obeying her parents' wish.q
KARAN BANA by ZahraSurbajo1
ZahraSurbajo1
  • WpView
    Reads 19,950
  • WpVote
    Votes 528
  • WpPart
    Parts 1
hmmm karan bana maganin zomon bana,shigo ka karanta kaji yadda yaya ke soyayya da kanwarsa uwa daya uba daya,shin da saninsa yakeson kanwarsa uwa daya uba dayan?,se kun shigo daga ciki zaku gane haka.
MY WEDDING MY TRAGEDY  by Phateemah_taheer
Phateemah_taheer
  • WpView
    Reads 201,253
  • WpVote
    Votes 13,712
  • WpPart
    Parts 38
{1st OCTOBER, 2018} [COMPLETED, NOT EDITED] Story about a 21 year old who goes through the trial of losing the love of her life on her wedding...The story presents the obstacles faced by this young lady and how she was able to eventually over come them..... she later meets a guy who helps in making her let go of the death of her fiance, but things take a drastic turn few days to their wedding,leaving her with a second tragedy to deal with.. My wedding My tragedy is filled with pity,drama,suspense and most of all Love.
💫🌼FatimaBintuZarah (Binafa)🌼💫 by khaair
khaair
  • WpView
    Reads 181,677
  • WpVote
    Votes 8,993
  • WpPart
    Parts 49
Fatima is the only child to her parents, who grew up with so much love around her, until her father took a second wife. She embarked on the journey of life like every human. Amidst her journey, came Aliyu and Mubarak, twins who would die for her, and Kabir on the other hand who loved her as much. She found herself in a love triangle, family feud, betrayal, health issues and life fight back. Will she live happily ever after? Warning⚠: This story contains mature themes and sexual contents.
MATAR WAYE? by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 65,918
  • WpVote
    Votes 3,339
  • WpPart
    Parts 15
Love Story❤