Ayshajobe's Reading List
13 stories
DEEDAT by rashmarrka
rashmarrka
  • WpView
    Reads 135,611
  • WpVote
    Votes 7,209
  • WpPart
    Parts 58
Labarin wata yarinya ce wacce yan uwan baban ta suka tsane ta akan kyanta suke tunani ko aljanace hakan zaisa sudawo kano da zama matashi mai jin kai dagirman kai abokanan sa suna kiransa below eyes sojane baya daukar wasa mace bata gabansa kwatsam yaje kano meeting haduwarsu tafarko da sa imah bata ganiba tazuba masa ice cream koyaya zata kaya kubiyoni Domin jin yanda zata kaya
ƘARAMAR BAZAWARA (Completed)✅ by Seemahwrites
Seemahwrites
  • WpView
    Reads 42,800
  • WpVote
    Votes 4,770
  • WpPart
    Parts 54
"Nafi son Hamma Zayyad aunty Yusrah amman idan na zaɓe shi a kan Hamma sulaiman kaman nayi butulci ne, zuciya ta ta cunkushe na rasa wanda zan zaba a cikin su ki bani shawara yaya zanyi?"... Her destiny is complicated, she is so young to face all those troubles alone,,,, At first she was oust from her own village then happens to fell in traps of two brothers who loves her dearly,,,, Who will she choose among them? The eldest who takes all her responsibilities? Or the younger one who is always there for her?,,, Will their family accept her as a YOUNG WIDOW??
Dare daya. by naanaah01
naanaah01
  • WpView
    Reads 6,813
  • WpVote
    Votes 359
  • WpPart
    Parts 8
Dare daya Allah kan yi bature. Dare daya ya isa ya kawo canji ga rayuwar dan Adam. Dare daya mutum zai iya aykata abunda zaiyi silar shigarsa aljanna ko wuta. Dare daya zai iya gina farin ciki. Dare daya zai iya ruguza farin ciki. A dare daya rayuwar Sa'adatu ta canja gaba ki daya. Ku biyo ni kuji abun da yake kunshe a dare daya.
MARRIED TO A STRANGER  by Phateemah_taheer
Phateemah_taheer
  • WpView
    Reads 129,387
  • WpVote
    Votes 690
  • WpPart
    Parts 3
22nd February 2017 [ COMPLETED] [NOT FULL EDITED] Married to a stranger is the story of Hubby.A University under graduate who fell for the wrong guy and having to deal with her following her heart,or obeying her parents' wish.q
TEARS OF BETRAYAL by Phateemah_taheer
Phateemah_taheer
  • WpView
    Reads 39,015
  • WpVote
    Votes 155
  • WpPart
    Parts 1
19th SEPTEMBER, 2017 [ COMPLETED, NOT EDITED] Afnan goes through the trial of life when two of her friends get married while she is still single....Life becomes miserable for her when her father pressurized her to present a husband,when her boyfriend desserts her, and when her bestfriend turns her back on her just because she is single. Tears of betrayal is filled with suspense, thrills, agony,love and desperation.
REGRETS by Phateemah_taheer
Phateemah_taheer
  • WpView
    Reads 37,816
  • WpVote
    Votes 1,731
  • WpPart
    Parts 10
19th February 2017 [ COMPLETED, NOT EDITED] khadija lives as a maid in the house of a well to family in Abuja after completing her secondary school...The eldest son of the house Abdurrahman soon falls in love with her.....
SOMEONE LIKE FATIMAH by Phateemah_taheer
Phateemah_taheer
  • WpView
    Reads 56,279
  • WpVote
    Votes 1,313
  • WpPart
    Parts 7
***** NOT YOUR EVERYDAY AREWA/ HAUSA STORY***** Couples go into marriage filled with love,excitement and expectations of the future. But the story was different for this two star crossed couple. Fatimah, an overly ambitious, yet successful girl in her early 20s is matched made by her father and his best friend into marrying her father's best friend's son, Khalifa, a Journalist and an entrepreneur , the heir to Emirates groups also in his 20s. Khalifa and Fatimah went into marriage blindly, while trying hard to sort out their differences and how differently they saw life and the obstacles that laid ahead. Khalifa is arrogant, head strong, handsome and hopelessly in love with his girlfriend Aaliyah. Despite being married to Fatimah, he continued his relationship with Aaliyah who was unknownly Fatimah's closest friend at work. Aaliyah was a gold digger and was after one thing, becoming the woman of the Emirates. Follow the story of Fatimah and Khalifa to see how this two manage being totally different in a similar relationship, to see how a marriage born out of obedience changes their lives forever!! Follow the story of how marriage borne out of obedience leads to friendship, to heartbreak and to a love that was so consuming and too great to be lived.
MATAR SARKI by AyushaIlias
AyushaIlias
  • WpView
    Reads 36,103
  • WpVote
    Votes 1,060
  • WpPart
    Parts 12
HAUSA NOVEL
Me Yasa Mata by FadimaFayau
FadimaFayau
  • WpView
    Reads 560
  • WpVote
    Votes 25
  • WpPart
    Parts 3
Say no to Women violence
ABINDA KAKE SO by ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Reads 85,848
  • WpVote
    Votes 7,178
  • WpPart
    Parts 72
Cike da takaici ya ke kallon ta yayin da idon shi su ka kada su kayi jajawur. Da kyar ya ke iya magana saboda zafin da kirjin ke masa "Asmau? Meyesa za ki mana haka bayan kin San muna son junanmu?kin cuce ni Ku kin cuci kanki. Ina kike so in saka raina. Ba ki min adalci ba ba kuma kiwa kanki ba" ita kam kuka ta ke wiwi da kyar ta ke iya magana "Kayi hakuri Ya Mukhtar ba zan iya ba"... Kallon tara saura kauta ya ke binta dashi kafin yace " kinji kunya Suhaila, kinyi asarar rayuwa in dai wannan rayuwan ta marasa tarbiyya kika zabawa kanki" ba tare da ta kalle shi ba ta tabe baki tace "Da kake maganan tarbiyya ai da sai kaje ka tuhumi Mahaifiyarka domin ko komai kaga ina yi tarbiyya..." Bai bari ta karasa ya kifa mata mari. A zabure ta dago idanuwanta tana shirin ramawa sai dai ido hudun da suka yi yasa ta yi kwafa ta wuce daki hade da jan tsaki. Zaune ta ke kan kujera a zahiri tana kallon yaran da ke gaban ta suna homework sai dai gabadaya hankalin ta bai kansu. A haka mahaifin yaran ya fito daga daki ya iske su "Ah ah Fadila ya kika kyale su su kadai suna Homework in ai da kin jawo su kunyi tare koh" kerere ta kalle shi sannan ta tashi a fusace ta yi daki ba tare da ta tsaya sauraren Abinda ya ke fada mata ba. Direct kan Gado ta nufa tana fidda wani hawaye mai zafi. Shin wannan wani irin rayuwa ce? Ta rasa wani irin zama ta ke a gidan Najib. Ita dai kam ta gaji dole ta nemi mafita. Kanta a sunkuye har ta gama sauraron mahaifinta. Kaman ance ta dago su kayi ido hudu da Faisal yana shigowa falon nan take idea ya fado mata da sauri tace "Yauwa Ya Faisal kazo a daidai" bai gane mai ta ke nufi ba har yazo ya zauna kaman yanda aka umurce shi. Cikin dakewa ta ce "Yauwa Abbah daman Ya Faisal ne kadai mu ka daidai ta dashi yace zai zo ya same ka kuyi magana yau" siririn murmushi Faisal ya saki gane idan zancen ta ya nufa. Lallai yarinyar nan dole ya koya mata hankali "Hakane Abbah daman munyi da ita yau zan same ka" murmushi mahaifin nata ya saki cike da farin ciki...