IdrisAishaIbrahim's Reading List
4 stories
RAI DA KADDARA by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 78,096
  • WpVote
    Votes 7,816
  • WpPart
    Parts 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
Waye Shi? Complete✓ by Aysha-Shafiee
Aysha-Shafiee
  • WpView
    Reads 328,696
  • WpVote
    Votes 38,457
  • WpPart
    Parts 63
#1 in Tausayi 12/09/20 Soyayya tsakanin mutum da wata halittar. Shin abu ne mai yiwuwa? Biyo ni ciki mu tarar da gwagwarmaya da kuma k'addarar rayuwar Sa'adha, duk akan rashin sanin WAYE SHI. ©FikrahAssociationWriters
UWA UWACE... by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 291,856
  • WpVote
    Votes 32,050
  • WpPart
    Parts 49
Uwa uwace... ku biyoni ku sha labari.
DIYAM by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 952,199
  • WpVote
    Votes 81,913
  • WpPart
    Parts 71
This is not a love story but it is a story of love, of how it never dies no matter how long and how far apart the lovers are. Just follow my pen for I assure you, you are going to fall in love with Diyam.