elkhady's Reading List
69 historias
BAN FARGA BA.. por ayshajb
BAN FARGA BA..
ayshajb
  • LECTURAS 153,079
  • Votos 1,482
  • Partes 22
Hattara dai iyaye masu barin ƴaƴa kuna tafiya aiki maiyasa wasu matan suka fi bawa aikinsu muhimmanci fiye da iyalansu read This novel labarine wadda ya faru a gaske ba kage bane, labarine mai tsuma zuciyar mai karatu da sauraro .....
'Yan Gidan Gwaiba (Completed)  por Aynarh_dimples
'Yan Gidan Gwaiba (Completed)
Aynarh_dimples
  • LECTURAS 222,460
  • Votos 13,741
  • Partes 44
Yanka mata wani wawan mari tayi though ba yau suka saba gwabzawa ba, cikin masifa ta nuna mata ɗan yatsa "karki kuskura ki kara faɗin haka, any resemblance to you is what I hate most about myself" saita fashe da kuka.
A JINI NA TAKE por Aishatuh_M
A JINI NA TAKE
Aishatuh_M
  • LECTURAS 65,023
  • Votos 3,055
  • Partes 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
🙆🙆HABIBULLAH 🙆🙆 por realfauzahtasiu
🙆🙆HABIBULLAH 🙆🙆
realfauzahtasiu
  • LECTURAS 105,123
  • Votos 3,182
  • Partes 26
Romance
ASAD ✔️ por jiddarhxx_writes
ASAD ✔️
jiddarhxx_writes
  • LECTURAS 33,740
  • Votos 4,385
  • Partes 71
Let's follow the journey of Hauwa who has been neglected by her family after her mother's death when she was thirteen. But face more complications after she was forced to get married to Asad who's suffering from mental health and Hauwa has to deal with Asad hitting her physically, abuses her and rapes her each day. Note: This is an Arabian book. Started June 2019 - November 2019. ⚠️ warning⚠️ : this book contains mental abuse, physical abuse, use of violence and strong language.
RASHIN SANI......!!!  por HauwaAUsmanjiddarh
RASHIN SANI......!!!
HauwaAUsmanjiddarh
  • LECTURAS 505,988
  • Votos 26,397
  • Partes 75
Heart touching story. Lots of folks confuse bad management with destiny. Destiny is no matter of chance. It's a matter of choice's. It's not a thing to be waiting for, it's a thing to be achieved. Our destiny change's with our thought, we shall become what we wish to become, do what we wish to do when our habitual thought corresponds with our desire. Be someone recognized for having a beautiful heart. So when you leave, that memory of you lingers
MATATA GARKUWA TA por elkhady
MATATA GARKUWA TA
elkhady
  • LECTURAS 1,133
  • Votos 68
  • Partes 29
love story
muwaddat  por hauesh
muwaddat
hauesh
  • LECTURAS 152,549
  • Votos 4,238
  • Partes 15
"auwal ni ko sai nake ganin kamar kayi kankata a batun soyayya balle kuma akai ga batun aure ,yanzu fa kake shekara 22 a duniya , ba soyayya ce ta dace da Kai ba, karutu ne ya dace da rayuwarka, bugu da k'ari ita wacce kake so din ta girmeka . ya dubi mahaifiyarsa kamar zaiyi kuka yace" ni kaina nasan soyayya bata dace dani ba, ban san ya'akayi zuciyata ta afka wannan lamarin mai wuya misaltuwa ba ,zuciyata bata yi shawara da ni, na dauki abun amatsayin wata jarabawa ce daga Allah,.. ki yarda ummi ki amince ki bani auren diyarki muwaddat, ni ita kadai nake so,duk rayuwar da babu ita to babu auwal .. faiza idanunta taf da ruwan hawaye ta dubi auwal cikin muryar kuka tace " in har zaka iya son yayata data girmemaka ,ni mai zai hana ka so ni, tunda nima jininta ce uwa daya uba daya, gashi Allah ya jarabeni da matsanancin soyayarka, nice daidai da kai ba yan'uwata ba, ni yafi dacewa kaso takarasa mgnr tana kuka.. auwal batare daya dubeta ba yace "nayi rantsuwa da Allah har yau sama da shekara sha takwas kenan ban taba kaunar wata diya mace ba sai yayarki muwaddat, ban taba jin sonki na daidai da second daya ba, ni matsayin k'anwata na d'aukeki, amman batu na soyayya babu shi atsakaninmu, muwaddat ce acikin kokan raina, ina sonta tamkar raina ,ita kad'ai ce macen da nake jin zata kashe iya kashe min ki shi ruwan danake d'auke dashi na tsawon shekaru.......
YAR'AIKI por Eedreesfateemarh
YAR'AIKI
Eedreesfateemarh
  • LECTURAS 55,010
  • Votos 1,496
  • Partes 24
U all know nobody need to be alone without parent. This is a story of a girl called nafeesat which lost her parent,she became house girl,at the house she is working she meet jalil,and he is the child of the owner house,he raped her😭.ko yazata kaya kubiyoni cikin labarin. Kagyagen labarine banyishi da wani kowata ba nayi shine dan ilmantarwa,fadakarwa game da nishadantarwa. Wanan book din nadauke da tausayi,rashin adalci and also zalinci.seda kakaranta. This is my first novel pls I need ur comments, vote and also share
ABDULMAJID ( THE SERVANT OF MAJESTY/ GLORIOUS) por MaryamAbdul559
ABDULMAJID ( THE SERVANT OF MAJESTY/ GLORIOUS)
MaryamAbdul559
  • LECTURAS 7,817
  • Votos 522
  • Partes 29
Labari ne akan matsahin saurayin da yaje bautar kasa cikin rashin sani ya fad'a soyayyar bafulatanar rugga, wacce ta kasance 'yar uwarsa ta jini ba tare da sun sani ba..... Akwai tsantsar soyayyar gaske, sadaukarwa, maida al'amari gurin ubangiji, kiyayyar uwar miji zuwa ga surukarta(matar d'anta) banbamcin launin fata(talaka da Mai kud'i).... Ahaf Mai karatu sai ka tsumduma kayi iyo kayi lalimbo a ciki ne zaka fahimci abinda ake nufi, ga tsantar hausar basakkwace a ciki(proudly)....