sipikinzee's Reading List
18 stories
THE L-TURAJS by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 4,493
  • WpVote
    Votes 176
  • WpPart
    Parts 4
Madina Ahmad L-Turaj, a spirited 22-year-old, finds herself trapped in the suffocating grasp of her northern extended family, the L-Turajs, who control every facet of their lives-from love interests to career paths. With a strong desire for independence, Madina grapples with the weight of familial expectations and the constant pressure to conform to tradition. In a world where emotions are often silenced, she believes passionately that her family needs to understand that their children are more than just heirs to a legacy; they are individuals with dreams, aspirations, and changing feelings. As she navigates the complexities of love and self-discovery, Madina must confront her family's deeply ingrained values and challenge their notions of what it means to live authentically. Will Madina find the strength to break free from her family's expectations and embrace her own path, or will she remain a prisoner of their legacy? MATTERS OF THE HEART
Change of hearts (EDITING) by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,236,866
  • WpVote
    Votes 113,826
  • WpPart
    Parts 51
Ruqayyah Ameen has always been her family's pride, cherished for her beauty, kindness, and unwavering dedication to tradition and religion. Strong yet sensitive, outspoken yet deeply connected to her roots, she has always followed the path her family laid out for her. But when she meets Al-Amin, her world is turned upside down. As Ruqayyah experiences the joys and struggles of first love, she must confront new emotions, challenges, and choices that will shape her future. Join Ruqayyah on a heartfelt journey of love, faith, and self-discovery as she navigates the delicate balance between family, tradition, and her own heart.
RAI DA KADDARA by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 77,481
  • WpVote
    Votes 7,814
  • WpPart
    Parts 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
LADAN NOMA  by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 3,709
  • WpVote
    Votes 689
  • WpPart
    Parts 18
Labarin matar cushe, Rukayya Mus'ab a Daular Musulunci Alhareeh, wacce aka ba wa Ishaq Mahmud ita a matsayin LADAN NOMA. Labarin aure auren Ishaq duk a bulayin bambanta matar so da ta cushe. Ko zai dace🤔
💔 JIDDA 💔 by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 56,381
  • WpVote
    Votes 3,042
  • WpPart
    Parts 18
The hidden tears of a daughter, a wife and a mother.
GOBE NA (My Future) by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 164,515
  • WpVote
    Votes 17,184
  • WpPart
    Parts 65
Babu mace da zata labarta yadda wata macen take ji har sai ta taba kasancewa a cikin halin da wacan macen ta kasance. Daga ni sai ire-irena mu ke iya labarta yadda mace ta ke ji idan aka keta haddin yarta ko kuma ita kanta! Ina ma ace yau haddina ni Halimatu aka keta ba na yata ba? GOBE NA... Zawarcin Halimatu... *** *** *** Babu wanda zuciyarsa ta raya masa sai matar nan, sosai ya maida hankali yana kallon gurin da take zaune tare da yaranta, the way ta take sharar hawaye ya kara karafafa zatonsa a kanta, labarin yarsa ya shigo ciki duk kuwa da bata fadi sunansa ba ko sunan yarsa sai dai ta fadi cewar mahaifin yar ya zargeta da kisan yarsa saboda kaddarar mutuwarta ya fada mata, kamar yadda kadarar gushewar hankalin abokin aikinta ya fada a kanta, an keta mata haddi an ketawa yarta, mijinta ya ci zarafinta, a kokarin kwatar hakkin yarta mijinta ya saketa, ga labarin samun aikin kamfanin da tai ya shigo ciki sai dai shi ma bata fadi sunan kamfanin ba..... Wani irin kallonta yake, har ya ji kamar gilashin dake idon sa ya tare ganinsa sai ta ya cireshi yana cigaba da kallonta, ita kuma ta soke kai kasa yana ta latsa waya tana sharar kwalla, wa akai wa fyade? Wacen karamar ko babbar? No wait mutunen da take bawa abincin a kusa da kamfaninsu abokin aikinta ne? Is that why take kokarin kula da shi? Waye mijin na ta? Waya ke bibiyarta? A lokaci daya ya jerowa kansa wadannan tambayoyin, da bashi da amsar su, and he can't take his eyes on her kamar his life defend on her.
ABINDA AKE GUDU (Completed) by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 327,287
  • WpVote
    Votes 20,935
  • WpPart
    Parts 61
Labarin Asmau....labarin ABINDA AKE GUDU.
WACECE ITA??  by skaleely
skaleely
  • WpView
    Reads 60,735
  • WpVote
    Votes 3,162
  • WpPart
    Parts 25
ta wayi gari ne da hayhuwar yaron daba tasan wanene ubanshi ba, kwatakwata kwatakwata bata iya tuna ryuwar da tayi abaya, tirkashi littafin wacece ita littafine daya kunshi soyayya, rudani, tashin hankali dakuma tausayi, kubiyoni dan jin wannan kayataccen labari.
ARNAN DAJI by feedynbash
feedynbash
  • WpView
    Reads 44,629
  • WpVote
    Votes 1,638
  • WpPart
    Parts 26
Action fantasy romantic
*AMSOSHIN TAMBAYOYINKU* by sameehasusman
sameehasusman
  • WpView
    Reads 81,392
  • WpVote
    Votes 1,018
  • WpPart
    Parts 200
*AMSOSHIN TAMBAYOYINKU* *NA KASA YIN AZUMI SABODA QARAMIN CIKI, GA SHAYARWA, YA ZAN YI?* TAMBAYA: