zarasani's Reading List
7 stories
𝐖𝐀𝐘𝐄  𝐒𝐇𝐈?(𝐒𝐡𝐚𝐟𝐟𝐢𝐪 ko 𝐀𝐡𝐦𝐚𝐝) by bintnags
bintnags
  • WpView
    Reads 9,942
  • WpVote
    Votes 718
  • WpPart
    Parts 40
Wasu hawaye taji sun zubo mata, ta fashe da kuka, kukan ta ne yasa hankalin sa ya dawo jikin sa... Ta hau dukan kirjin sa tana wannan wane irin mugun wasa ne Ahmad, ni bana son irin wannan wasan , kai da bakin ka kace kaima kasan ina sonka... Dukansa takeyi tana kuka....shidai yayi lamo yana saurarar ta kawai dan bai san hawa ba bare sauka... Wannan ai ganganci ne akan me zakayi kokarin kashe kanka bayan ni kai ka hana ni kashe kaina... Idan ban so ka ba wa zan so a duiyar nan ahmad, wa nake da shi bayan kai... Kaima kasan na dade da kamuwa da sonka, dan allah ka tashi, AHMAD!! AHMAD!! AHMAD!!.....
Ni Nuwaylah A Hausa Love Story by beealpher
beealpher
  • WpView
    Reads 44,250
  • WpVote
    Votes 3,858
  • WpPart
    Parts 50
A hankali ya kira sunnanta, but she couldn't look at him, ya kama hannunta, ya daga habbanta, yana kallon fuskarta. "Nuwaylah? I... I... I love you" Ya fada cikin extremely cool voice. Kalmar na landing a dodon kunnuwanta, ta dago daran2 idanuwanta tana kallansa. "Yes Nuwaylah, I truly love you". Kanta kawai take girgizawa sai hawaye dake gangarowa daga idanuwanta, ta kasa cewa komai. She couldn't believe her ears, how could he love her? Ya matso kusa da ita sosai kamar mai shirin shigarta, ya dora hannayensa kan kafadarta "I'm going crazy Nuwaylah, please help me, I'm not asking you to love me back, just let me love you, let me be the man in your life, let me be the father of your child, please Nuwaylah" Ya karasa idanuwansa na zubar da kwalla, she couldn't raise up her head amma tasan kuka yake, kallamansa sun mata tauri da yawa, she loves him too but they can't be together, can't he see? "Sir I'm... I'm sorry but what you're asking from me is not possible, Sir you can't love me. We do not belong to the same category, Sir you're far above my level. I..." "Shhhh, love knows no class nor level, the heart falls in love with whom we can not choose, my heart chooses you Nuwaylah, it falls in love with you" Ya hadda kanta da nasa yana shakar kamshinta, numfashinsu na sauka at the same time, ya lumshe idanuwansa a hankali.
UMMI | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 208,802
  • WpVote
    Votes 18,781
  • WpPart
    Parts 54
Ta tafka babban kuskure a rayuwarta... Shin zata iya gyara wannan kuskuren ko kuwa??
DAN BAUTAR KASA by Ameenafirstladyy
Ameenafirstladyy
  • WpView
    Reads 35,746
  • WpVote
    Votes 1,888
  • WpPart
    Parts 28
A love story
SABON SALON D'A NAMIJI by Lubbatu_Maitafsir
Lubbatu_Maitafsir
  • WpView
    Reads 305,526
  • WpVote
    Votes 26,591
  • WpPart
    Parts 46
A love that was once a sensation, now a tragedy, and a heartbreak that is harder to overcome. He's sweet with a smile as gentle and delicate as a sunflower. Now an unrecognizable monster whose sweetness turns into toxicity, anger and violence. Meet Jamila Kabir in her journey to womanhood and channeling her inner power as a young northern Nigerian woman.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 278,156
  • WpVote
    Votes 21,591
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 860,991
  • WpVote
    Votes 59,072
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.