najah_bawa's Reading List
10 stories
ANYI GUDUN GARA by AyshaGaladima666
AyshaGaladima666
  • WpView
    Reads 13,339
  • WpVote
    Votes 832
  • WpPart
    Parts 36
Kirkirarren labarin wata yarinya me matukar tsoron mutane masu saka kaki,mussaman masu rike bindiga,wadda taki dan'uwanta me matukar kaunarta akan ya kasance Dan sanda Wanda a karshe reshe ya juye akan mujiya
TAME GARI by Khadeejausman
Khadeejausman
  • WpView
    Reads 5,622
  • WpVote
    Votes 117
  • WpPart
    Parts 1
Hatsabibiya ce,wadda bata barin kota kwana,ta yi ƙiriniya iya iyawarta.
ƘWAI cikin ƘAYA!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 1,496,824
  • WpVote
    Votes 121,582
  • WpPart
    Parts 106
Turƙashi, wannanfa shine cakwakiyoyi ba cakwakiya ba, bamma san yanda zan musalta muku kitimurmurar dake cikin book ɗinnan ba sam, dan wani irin ruɗaɗɗen labarine mai cike da abubuwan mamaki da tarin al'ajabi harma da ban haushi, labarin ya taɓo wasu a cikin matsalolin zuminci, gidajen aurenmu, Tsaro, rikita-rikita, harma da ruguntsumi. Kai lamarinfa ba'a cewa komai, mai karatune kawai zai banbance tsakanin aya da tsakkuwar zancena bayan mun tsunduma cikin labarin tsundum
ZAINAZAIN..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 8,692
  • WpVote
    Votes 629
  • WpPart
    Parts 30
HALIMATU ABDULLAHI GADA...MY FIRST LURV...I LOVE U....MY ZAINAH U ARE MY WORD PLZ DON"T LEAVE ME....NI DR ZAINULLAHI USMAN ABUBAKAR SAULAWA GANI GABANKI INA ROKONKI DA ALLAH DA ANNABI HALIMATU GADA KADA KI CE ZAKI RABU DANI SABODA MUMMUNAR DABI"ATA TA NEMAN MATA..!
BARIKI NA FITO  by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 205,005
  • WpVote
    Votes 9,499
  • WpPart
    Parts 56
labari ne akan wata yarinya y'ar bariki, mai darasi da yawa abun tausayi soyayya.
RAYUWAR AURENA  by Preety-hammud
Preety-hammud
  • WpView
    Reads 125,251
  • WpVote
    Votes 5,280
  • WpPart
    Parts 63
Labari ne mai ďauķe da tsantsan tausayi mugun hali zafin kishi da nadama, dan Allah ki yafeni kidawo gareni nasan ban kyauta miki ba,, ku bibiyeni har zuwa gaba dan jin yanda labarin zata kasance, Ana tare,
KHAIRAT  by deeveykay
deeveykay
  • WpView
    Reads 93,741
  • WpVote
    Votes 5,060
  • WpPart
    Parts 22
A naki tinanin zan bari ki zauna a gidan nan ke kadai....kin kwace min miji kin kwace yayyana yanzu kuma mai kike so gareni...Khairat, farin cikin yayyana shine farin ciki na duk mai son ya batamin ya taba farin cikina.....ku biyo dan sanin ya rayuwar KHAIRAT wanda ke cike da abubuwa daban daban soyyaya, tausayi....
WATA RAYUWA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 126,991
  • WpVote
    Votes 11,556
  • WpPart
    Parts 43
Qaddara ita ta jefo shi cikin RAYUWARTA.. Duk yadda ya so ya inganta RAYUWARTA abun ya faskara.. Will he give up on her or not??? Shin wacece ita???
MATAR SO...💘💘💘 by meryermmuazz
meryermmuazz
  • WpView
    Reads 1,698
  • WpVote
    Votes 63
  • WpPart
    Parts 1
labarin akan soyaiyar Mustapha da Iklima wacce rabi'u zam to Alka kai a cikin dangin mijin ta. babu mai Sonta à dangin miji in banda shi mijin nata.. wanda ya kai har iyayen sa suka masa aure da Fatima. yarinya mai tarbiyya da natsuwa. shin Fatima zata iya kwata Mustapha daga tarkon Iklima? Ku karanta wannan littafin Dan ku samu amsar tanbayar ku.... MATAR SO...💘💘💘
NAINAH by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 196,237
  • WpVote
    Votes 9,932
  • WpPart
    Parts 42
Hasken Kaita💡