Mjarma__'s Reading List
3 stories
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 278,151
  • WpVote
    Votes 21,591
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
DOWN HEARTED ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 255,954
  • WpVote
    Votes 21,027
  • WpPart
    Parts 38
Through the cruise of love; there tends to be desolations, heartbreaks, and painful detriments. But if there was true ardour; the beholder of the love would persevere in the face of the grudges, the heart scourging pains, and pertubs. She was a chivalrous lady, whom was heartbroken and vowed not to fall in love again. He was an introvert; whom seldom talk, nor could he envisage himself in love. They became acquaintanced, intimate friends, and finally deviate into inseparable lovers. Promises were made, altruism was clearly avowed, and a future was planned. Upon the series of heart spasm, the etching wounds, scourging pains, and the perforating heartbreaks that could crucify the hearts. Would they grapple the pains and make something out of their adulation? _____ It would be a roller coster ride, with series of heartbreaks, betrayals, and heart squirming pains. Just tag along, as I tell you the story of the consolidated lovers. Ayshatou.
I WAS CREATED LIKE THIS ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 296,162
  • WpVote
    Votes 21,141
  • WpPart
    Parts 24
[#4 on Spiritual🔥🔥 On 24 September 2018] "Why is everybody avoiding me because of my voice? Was I the one that created myself? No. I was ridiculed, humiliated, harassed, all because of my voice. Why could'nt everyone understand how it hurts? Not even my mother. Why? I know you were asking my name because you want to hear the vulgar man like voice of a very beautiful lady. You want to laugh at me too. Well__My name is Hayfah Talhah Muhammad. Leave, go and laugh to your fill. But know__ I was created like this! And I believe it's a blessing in disguise. Why could'nt everyone understand? Why?" She wiped away her tears with her hijab, which were not stopping anytime from now. She left him confused, what is she going through? Is everyone making fun of her? But why? Nothing is wrong with her voice. He love her voice!. _____ The story of a very beautiful young lady, with her husky man's like voice. Will she be accepted? Will she ever find her true love? Just tail behind, as I tell you the story of Hayfah Talhah Muhammad.