humayrahshuwah's Reading List
165 stories
BANYI ZATO BA by Mrsjmoon
Mrsjmoon
  • WpView
    Reads 16,533
  • WpVote
    Votes 659
  • WpPart
    Parts 25
Bayan gamayin dinner d'insu suka balle da hira, sosai suka tattauna da juna a inda Hakeem yayi ta bashi baki akan yazamo mai yarda da qaddara abisa laluran data sameshi. Yunus cike da annashuwa yayi ta godiya game da kulawansa akan laluranshi ganin yarda bai kyamace shi ba sam.
UMAIMAH!  by xinnee_smart1
xinnee_smart1
  • WpView
    Reads 68,937
  • WpVote
    Votes 5,231
  • WpPart
    Parts 40
Dad! Mi... ji.. n... UMAIMAH.. ne! ****ta Yaya musaki yasan soyayyah? Wannan wani salon munafurcin ne!
AHUMAGGAH by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 672,559
  • WpVote
    Votes 52,612
  • WpPart
    Parts 49
"Never let your best friend become your enemy"...that was my abbus last words before he left the world.Am a perfect girl,with a perfect heart i secrifice alot witout expecting returns.In this world they are two main life directors,the push or pull factors,surely one is good one is bad, both are necessity.BUT my necessity was meeting him,who is he?the royal prince of persia.a bonified brigadier general of USMC. As a wife, sister, or maid that only my destiny will tell.... #Bahiyya Ahmed #khaldun sa'ood #junnut
JANNAH  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 311,165
  • WpVote
    Votes 37,996
  • WpPart
    Parts 31
Jannah Uthman, a determined twenty-one-year-old, is on a relentless quest for justice for her deceased sister, a mission fueled by grief and the desire for retribution. As she delves deeper into the investigation, she crosses paths with Abdullah Abubakar Daggash, a brilliant state prosecutor known for his sharp intellect and unwavering commitment to the law. Abdullah, often referred to as "Sheikh," is drawn to Jannah's passion and resilience, and he becomes her unexpected ally in the fight for justice. However, as their professional relationship deepens, Jannah finds herself grappling with a whirlwind of emotions. The lines between vengeance and love blur, forcing her to confront her own motivations and desires. As they navigate a web of legal battles and personal turmoil, Jannah must decide whether to embrace the healing power of love or to succumb to her thirst for vengeance. With the stakes higher than ever, will she find the strength to let go of the past and choose a future with Abdullah, or will her pursuit of justice consume her entirely? CROSSROADS OF THE HEART
KASHE FITILA by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 250,869
  • WpVote
    Votes 18,431
  • WpPart
    Parts 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
DA CIWO A RAYUWATA.... by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 212,043
  • WpVote
    Votes 24,729
  • WpPart
    Parts 54
Sanin Wasu abubuwa nada matukar wuya....
YAR GIDAN YADDIKO🧕 by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 286,627
  • WpVote
    Votes 24,358
  • WpPart
    Parts 46
Find it......
MAKIRIN NAMIJI by hafsan11
hafsan11
  • WpView
    Reads 4,902
  • WpVote
    Votes 193
  • WpPart
    Parts 1
Labarine daya kunshi yaudara, makirci etc.....
TARKON AURE,,,!!! by jiddanberry
jiddanberry
  • WpView
    Reads 3,670
  • WpVote
    Votes 129
  • WpPart
    Parts 1
TARKON AURE...-1 Cikin sanda Jamila ta ke tafiya a soron gidan, rike da takalminta. Sannu a hankali kuma tana wuwwurga idanunta a zagayen gurin. Za ta shige kenan cikin gidan ba zato ba tsammani ta ji an riko mayafinta. Gabanta ya yi wani irin yankewa ya fadi. Ta kasa juyowa bare ta yi wani kwakkwaran motsi illa sauke numfashi da ta ke yi a jigace. Birkito da ita ya yi suka fuskanci juna sosai. "A tunaninki za ki iya yaudara ta Jamila? A tunaninki zan sha wahalar kaunarki a banza?" Ya girgiza kai, "Ba zan iya ba! Ba zan iya wasa da wannan damar ba, domin ni ma Dan Adam ne da yake da jini tare da tsoka. Ban da haka tanadin da muka jima muna yi wa yaranmu ba zai tashi a wofi ba!" Jamila ta kasa rike kukan da ya taho mata, duk da ba ta ba shi damar fitar da sauti sosai ba, amma tuni hawaye ya wanke kundukukin fuskarta. "Ka yafe min Jamilu, ka yafe min... Ka yi hakuri mu karbi wannan nannauyar kaddarar. Jamilu ya dinga irgiza kai har ta rufe baki, sannan ya ce, "Na ji... Na ji... Yanzu ya ki ke so a yi?" Ta yi shiru tana sunkuyar da kanta kasa. "Kina nufin na rabu da ke, na daina sonki? Na cire ki a matsayin da na ba ki na zamowa uwar 'ya'yana? Uhum Jamila kenan, kin san Allah daya kenan ko? To wallahi ba zan iya hakura da ke ba, don haka ya kamata ki sani idan ma kin manta ni Jamilu SadeeQ M ba irin wadannan ragwayen mazan nan ba ne da ake kwace soyayya a hannunsu ta ruwan sanyi ba". Ya juya ya koma cikin dakinsa, ya barta tana share hawaye. Ta jima a gurin, yana daga dakin yana jin sautin shesshekar kukanta, wani irin tausayinta yake ji har zuciyarsa, amma ba shi da yadda zai yi, dole ya zage damtse don mallakar makullin farin cikin rayuwarsa. Motsin da ta jiyo daga cikin gidan ya sa ta saurin shanye sautin kukan nata sannan ta fara kokarin saisaita nutsuwarta. "Ah Jamila? Ai gidanku zan je". Amina kanwar Jamilun ta fada bayan ta shigo soron ta ga Jamilar.