BalkisuIbrahimAbbas's Reading List
23 stories
SOORAJ !!! (completed) by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 907,883
  • WpVote
    Votes 71,723
  • WpPart
    Parts 59
Zanen ƙaddaransa yana cikin zuciyarta, kamar yanda zanen nata ƙaddan ke cikin tasa zuciyar. Idan zuciyoyi suka haɗe waje guda akan samu wata irin zazzafan ƙauna. Ako da yaushe jinsa yake kamar wani baƙon halitta, RAUNI DAMUWA sune abun da sukayi tasiri wajen cika rayuwarsa, yasani kowani bawa da irin tasa ƙaddaran Amma shitasa Ƙaddaran takasance me girma ne agareshi.... *** hearttouching and destiny!!!
DIYAM by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 949,455
  • WpVote
    Votes 81,867
  • WpPart
    Parts 71
This is not a love story but it is a story of love, of how it never dies no matter how long and how far apart the lovers are. Just follow my pen for I assure you, you are going to fall in love with Diyam.
DAWOOD✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 542,250
  • WpVote
    Votes 51,410
  • WpPart
    Parts 48
Limitlessly love.
DACEWA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 369,955
  • WpVote
    Votes 23,030
  • WpPart
    Parts 36
unexpected relationship last longer,,,, as east meets west in love....
TAURA BIYU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 284,683
  • WpVote
    Votes 20,479
  • WpPart
    Parts 28
Love between a muslimah and christian✍
NI DA ABOKIN BABANA COMPLETE BOOK 1 by Autan_Mumcy
Autan_Mumcy
  • WpView
    Reads 4,383
  • WpVote
    Votes 84
  • WpPart
    Parts 1
HausaNovel Ni Da Abokin Babana Littafi Na Daya Complete
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 177,442
  • WpVote
    Votes 15,281
  • WpPart
    Parts 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
*AMSOSHIN TAMBAYOYINKU* by sameehasusman
sameehasusman
  • WpView
    Reads 82,190
  • WpVote
    Votes 1,018
  • WpPart
    Parts 200
*AMSOSHIN TAMBAYOYINKU* *NA KASA YIN AZUMI SABODA QARAMIN CIKI, GA SHAYARWA, YA ZAN YI?* TAMBAYA:
ZULFA💝 by mhizzphydo
mhizzphydo
  • WpView
    Reads 48,412
  • WpVote
    Votes 6,058
  • WpPart
    Parts 119
A sweet and pitious Romantic love story........
RASHIN SANI......!!!  by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 518,206
  • WpVote
    Votes 26,546
  • WpPart
    Parts 75
Heart touching story. Lots of folks confuse bad management with destiny. Destiny is no matter of chance. It's a matter of choice's. It's not a thing to be waiting for, it's a thing to be achieved. Our destiny change's with our thought, we shall become what we wish to become, do what we wish to do when our habitual thought corresponds with our desire. Be someone recognized for having a beautiful heart. So when you leave, that memory of you lingers