The best so farr
12 stories
ASMAUL~HUSNA by Miss_Hafsy
Miss_Hafsy
  • WpView
    Reads 37,097
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 19
#5 in general fiction 15/oct/2017 # 3 in destiny 6 sept 2018 Labari ne akan wata nutsatsiyar budurwa me ilim da tarbiya me suna Asmaul Husnah wadda ta tsinci kanta da auran wani takadirin matashi mara tarbiya wanda ya maida shashaye da sauran mugayen dab'iu halayensa, iyayensu sun hada auren ne dan a zatansu zata zamo Silar shiryuwarsa sai dai kash.......
Loving Khair  by teemarhbalewa
teemarhbalewa
  • WpView
    Reads 78,966
  • WpVote
    Votes 10,019
  • WpPart
    Parts 31
Hajiya Maria Sanusi, a beautiful 34 year old shuwa lady who is married to alhaji abubakar sadiq , she is pregnant with twins and has a two year old son, ajeeb and used to have a lover before her grandmother forced her into an arranged marriage with alhaji abubakar... Alhaji Abubakar Sadiq , a 40 year old and one of the top 50 richest people in Africa, the father of ajeeb and the husband to hajiya Maria, he is a man of his word and also spoilt man since from his childhood, he got whatever he wishes and one of them was hajiya Maria, little did he know he took her from one of the most stubborn men known... Alhaji Mukhtar Kano, a 30 year old man, and also a successful business who is blinded by the love he has for hajiya Maria and would do anything to get her in his arms, but there is one obstacle in the way and that is her husband , Alhaji abubakar, he vows to make his life miserable after all he made his.... But all the hustle doesn't just end here I guess fate has its own sick ways of playing games ans also has beauty in it All is sad with the loss of the lost baby but little did they know it was found by a couple Follow me through this complicated triangle and find out how each of them get what they want and how........ I promise you will love it❤️
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,977
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
Midnight Echoes (ONLY PREVIEW) by eeesh_
eeesh_
  • WpView
    Reads 239,706
  • WpVote
    Votes 7,224
  • WpPart
    Parts 14
#1 in Bokoharam 19/5/2021 #1 in Borno 7/12/2020 #1 in Abuja, 7/12/2020. #1 on Terrorism, 7 July, 2019. #1 in Arewa. 1st January, 2019. #2 in Fulani. 20th December, 2018. #2 in SPRITUAL. 26th November, 2018. #4 in ProjectNigeria. 15th November, 2018. #7 in Nigeria. 24th June, 2018. Azizah Yusuf is not your ordinary Arewa lady. At twenty-five and still unmarried, she has experienced more than one could ever endure in a life time -the brutalities of war, pain, grief, and heartbreak. Having fled from the war-ridden North-Eastern Nigeria, she and her parents are forced to start life from the scratch in one of the capital city's Area Councils. Despite how professional she appears to be, her past still hunts her and her only life goal is to live a peaceful life. Suraj Ahmad Suraj, an aristocratic medical doctor, has everything he has ever dreamt of. A good job, wealth, and a beautiful fiancée to show off. Though he has his own personal battles, he believes his life is quite perfect. This little perfection, however, was marred when a plain, yet sophisticated 'refugee' woman steps in, and forced Suraj to do a double take at his life. Despite their differences and the little resentment they hold against each other, Suraj and Azizah are forced to work together; both of them however, unaware, unprepared, and unexpectant of the adventures, challenges, as well as the tragedy that lay ahead of them... Not your everyday Wattpad story!
HALIN WASU MUTANAN  by rahamanalele
rahamanalele
  • WpView
    Reads 43,381
  • WpVote
    Votes 2,672
  • WpPart
    Parts 24
Sun tashi da cikakkun maqiyansu, sun jefesu cikin wani hali, rayuwa mara kyawun duba, Daga qarshe Suna yin Aure Auran group.. Labarin HALIN WASU MUTANAN kudai biyo kuji, dan zai qayatar daku..
Mi Amor, my love!  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,130,722
  • WpVote
    Votes 101,480
  • WpPart
    Parts 36
Abdulhameed: She's my dream girl. Fatima: He's always been my crush, every girl has a crush on him. Abdulhameed: I love her. Fatima: I love him. Abdulhameed: I'm doing it for my father. Fatima: I'm literally forced. Abdulhameed: But she still loves her ex. Fatima: But he still loves his ex wife. Abdulhameed: And its just two years marriage. Fatima: And its just two years marriage.
A Muslim Hausa Girl by babeliecious
babeliecious
  • WpView
    Reads 13,807
  • WpVote
    Votes 698
  • WpPart
    Parts 2
This is a story about Zumzum, the struggle she went through before and after marriage.
BABU WAIWAYE by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 73,007
  • WpVote
    Votes 4,644
  • WpPart
    Parts 24
Bugun zuciyar tane ya qaru, ganin shigowar Al'ameen gidan, ktchen take qoqarin shigewa sanda ya qaraso gabanta ya murtuqe fuska hade da ce bayan ya qura mata manyan idansa "Ina sanin meye asalinki? Wacece ke? Wannan aikin dakike beyi kamada jikinki ba sam, alamomin ki da komai be sanar dani cewar daga wani mugun gida kika fito ba meya kawoki london? Tayaya ma kikazo? Dayaya kika soma wannan makarantar me tsada? Mesa kika saka kaya masu tsada kuma kina aikatau?" Hawayene ya dararo mata amma batayi magana cikin bacin rai yace "Wani karuwanki ne ya biya miki da kuka rabu yace baze kuma biya ba?" Da sauri ta dago ta kalkeshi ido cikin ido tana ci gaba da zubar kwalla,yaci gaba "Idan ba haka ba sanar dani dalilinki na zuwa london da kuma ya akayi kika zo? Kuma waye iyayenki inane garinku a niger? Sosai ta masa kallon na gaji da tsayuwa shida kanshi ya sani koda ze shekara magana bawai tankashi zata yiba,da saurinta kuwa ta juya zuwa ktchn aikam wani hankad'ota yayi seda ta buga goshi!!!!
ALI ABBAS by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 97,068
  • WpVote
    Votes 6,990
  • WpPart
    Parts 29
Duk yanda taso ta daure wa zuciyarta yanayin datakeji abin ya faskara, duk iya qoqarinta na ganin cewar ta tsayarda hawayenta amma seda sukayi tattakin yin ambaliya daga manyan fararen idanuwanta zuwa lallausan kuncinta, zuciyarta ke barazanar fasa qirjinta ta fito, duqawa tayi ta dafe wurin ilahirin sumar kanta ta sakko ta rufe mata fuska da kai gabaki daya jin zuciyarta na shirin faso kirjin bilhaq ta fito ya sanya da iya k'arfinta ta furta "Gadangaaaaaaaa!!!!!!, Ina kashigane arayuwa? Kasan kuwa rashinka na shirin kaini lahira!!! Yaa Allah indai gadanga na raye Allah ka bayyanar dashi agareni,in kuma gadanga ya mutu Allah ka isarmana da zancen mutuwar shi daga majiya me tushe" dafe bakinta tayi da sauri ta d'ago kanta "gadanga be mutuba, inshaa Allahu bazaka mutuba semun hadu mun rayu cikin Aminci....tausayintane ya sanyashi komawa da baya a hankali, duk iya dauriyarshi seda ya zubar da kwalllahhhh....