mamee_abba's Reading List
22 stories
ZUMA by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 61,168
  • WpVote
    Votes 7,685
  • WpPart
    Parts 44
A story of love ❤️ A heart deforming story💔😫 Ban taba sanin kuka yana saka ciwon ido ba se a kaina, na kasance Inada cika baki ko a cikin kawaye akan soyayyar namiji tayi kadan ta hautsina ni se gashi baa je ko ina ba soyayyar Aliyu tayi raga raga da zuciyata, duk wannan composure da nake da ita na rasa ta dare daya. It's a story of love, a journey of love , hardships in love.
RAI DA KADDARA by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 77,643
  • WpVote
    Votes 7,816
  • WpPart
    Parts 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
SADAUKARWA by maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Reads 63,895
  • WpVote
    Votes 8,186
  • WpPart
    Parts 94
ne na izzar sarauta, ta shafi kumalabari rayuwar convert da suke musulunta mu musulmai Muke Gaza tallafa musu su rayu cikin musulunce, muke hanasu inuwa, idan mun basu inuwar kuma toh fa semu tsangwamesu mu gorata musu, mu damesu da kyara, darasussukan da suke cikin wanan labari darussane da kowane musulmi yakamata ya daukesu, gudunmawace ga dukkan Wanda suka musulunta ko suka fuskanci rayuwar haka, sanan wanan labari Zan iya cewa bai shafi kowaba Dana sani, wata baiwar Allah ce ta kawomin shi, wacce Bata damuba da in fidda sunanta ko boye ba, Bata damu danayi Kari ko nayi ragi ba cikin LABARIN ansamu dacewar rayuwarta sak da littafina na tambari Wanda saboda wasu dalilai masu karfi ya tsaya, shine taso na maye gurbinsa da nata labarin dn sunyi kamanceceniya, Ina godiya GAREKI MARY ANN RAHMATULLAH, Allah ya dawwamar dake Akan addinin islama, ya Kara Miki juriya ya dubi SADAUKARWARKI.
RUHI DAYA (Completed✅) by HafsatRano
HafsatRano
  • WpView
    Reads 145,788
  • WpVote
    Votes 11,835
  • WpPart
    Parts 39
Just scroll down a bit, I'm sure you gonna like it. *Ruhi Daya*
ZABEN TUMUN DARE by maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Reads 17,545
  • WpVote
    Votes 3,310
  • WpPart
    Parts 47
Mafi yawancin lokuta zabin zuciyarmu shi mukafi kanbamawa, Bama duba mai zaije yazo, a kasar Hausa mukan bawa abu guda shaida kuma haka zamuyi ta bibiyar abun nan da shaida marar kyau bazamu taba la'akari da bangare mai kyawu ba na abin, dayawa daga cikinmu kyau shine abin so , komi mai kyau mukeso ba ruwan mu da badinin abin, tuhume tuhume sunyi yawa kan ya'yan masu kudi, da dama ana ganin basu iya komi ba! Daga kan darajta dan adam, tsoron Allah su, zaman aurensu da mu'amalarsu da tarbiyarsu, ko kunsan dan talaka yafi Dan maikudi iya izza da wulakanta dan adam idan ya samu ko duniya a hannunsa, ba duk abinda ka gani bane yake zama dai dai da ko tunaninka. Dayawanmu ZABIN ALLAH bashi bane abinda mukeso, mukanso ra'ayin zuciya da abinda ta kullah, har ya kaimu ga ZABEN TUMUN DARE! Zabi mafi muni a rayuwa.......... Ku biyoni dn jin yadda ZABIN MUHAMMAD KABEER yake kasancewa cikin duniyar tunaninsa.
RIK'ON SAKAINA.. by maryamtalba
maryamtalba
  • WpView
    Reads 65,950
  • WpVote
    Votes 7,167
  • WpPart
    Parts 55
labarine Daya kunshi gargadi ga matan da suke raina niimar da Allah yayi musu ta aure, dn kwadayin duniya, rashin hakuri, RIK'ON SAKAINA labarine da zai jawo hanukulan matan nan da suka maida aure tamkar wasan yara, Sanin kanmu ne aure ya zamo tamkar abin wasa, ana masa rikon sakaina, mata basu daraja auren mazan ma basu daraja auren. Shin menene matsalar? Ta yaya kuma zamu magance matsalolin? Ku biyoni dn jin yadda rayuwar ABUWA zata kasance.
SIRRIN MIJINA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 257,355
  • WpVote
    Votes 17,600
  • WpPart
    Parts 33
Ko kad'an Nafeesah bataso idanta yake shiga cikin na Dr. Hisham, takasa gane inda zuciyarta ta dosa, menene amfanin wannan baqar rayuwar datakeso ta jefa kanta aciki, menene amfani wannan baqar zuciyar tata, ina amfanin rayuwar da shed'an yayi qawanye acikinta,menene amfanuwar ta akasantuwar ta musulma indai har tana dauke danigiyar auren wani amma zuciyar ta na kwad'ayin waninsa!!! Runtse idanta tayi sannan ta sauke kanta a k'asa a sarari take furta "A uzu billahi mina shaid'anirrajeem" Dr. Hisham dake kan aikin shi na duba patients ya d'ago ya kalleta cikin mamaki,amma beyi magana ba kasancewar ya saba ganin hakan atare da ita...kokarin dauke idanta take daga bakinshi yanda yake wurgawa mara lapian tambaya bakin nashi na qara fixgar hankalinta ci takeyi tamkar ta manne bakinshi da nata wuri d'aya!!!!!!!!! Dafe kanta tayi dake barazanar tsage mata a zuci tace "Laifin zuhra ne data kame sirrin mijinta daga gareni dabata jefani cikin wannan tashin hankalin ba..inama ace banzo duniya ba.
KUSKURENMU ( Completed ) by zulaihatualiyumisau
zulaihatualiyumisau
  • WpView
    Reads 186,829
  • WpVote
    Votes 13,438
  • WpPart
    Parts 95
Labari ne da ya kunshi ilmantarwa, fadakarwa, tare da nishadan tarwa. sannan yazo da sabon salon da yasha banban da sauran labaran da kika/ka taba karantawa.
DAMA TA COMPLETE  by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 281,527
  • WpVote
    Votes 9,685
  • WpPart
    Parts 50
Labari ne da baku tab'a jin irin sa ba, matarsa ce bata haihuwa mahaifarta tana da matsana, sai ta sashi ya auri wata yarinya a b'oye babu wanda ya sani daga shi sai ita, akan yarinyar ta haifa musu yara sai ya sake ta, da yarinyar tayi ciki, itama sai ta fara cikin k'arya, suka nunawa duniya yaran nasu ne, ashe k'addara ta riga fata