deejahminjibir's Reading List
6 Geschichten
AMEERATU RAYHANA(GIMBIYA RAYHANA ( von teemahzara
teemahzara
  • WpView
    GELESEN 29,255
  • WpVote
    Stimmen 1,437
  • WpPart
    Teile 129
This story is about,a princess a beautiful princess named Rayhana she is the daughter of king of Dubai . she was kidnapped by the maids of the house when she was a baby some one in the family gives her ransom money to kidnapped her and take her per away The maids left her at airpots in the hands of a Nigeria man ,he noadopted her as his own daughter, she suffers so much in the house This story is about ,love, emotions, sacrifice, hardships, tears,evilness Read and found out yourself Ameeratu Rayhana
AKASI von Abubakaramuhd
Abubakaramuhd
  • WpView
    GELESEN 3,032
  • WpVote
    Stimmen 217
  • WpPart
    Teile 26
Rayuwa duka akan jarrabawa ce, wata muci wata kuma mu fadi. Sannan akan zato ce da kuma tsammani, wasu abubuwan kanzo mana yadda muka zata, wasu kuma AKASIN haka, DOMIN DUK YADDA MUKA KAI GA IYA TSARINMU ITAMA KADDARA TAFE TAKE DA NATA TSARIN.
NI DA ANAM von Queen2Mermue
Queen2Mermue
  • WpView
    GELESEN 76,765
  • WpVote
    Stimmen 3,052
  • WpPart
    Teile 37
well ! ba soyayya kaɗai bace akwai tarin darasi da manufa aciki.
DUHUN DAJI von Aneelurv
Aneelurv
  • WpView
    GELESEN 1,155
  • WpVote
    Stimmen 20
  • WpPart
    Teile 1
(Labarin Sark'ak'k'iyar Soyayya),wanda ya kunshi bangare daban daban na zaman takewa tareda zakulo wasu ababe a fagen rayuwa.
Khadija von hijja11
hijja11
  • WpView
    GELESEN 2,484
  • WpVote
    Stimmen 101
  • WpPart
    Teile 3
Fitowa tayi daga daki tana sakowa daga saman bene a hankali take tafiya sabida takalmin kafan ta nada dan santsi, wayan ta take dubawa tana murmushi cikin ta ta shafa tana cewa kamar ba 6 months ba cikin yayi kato ko yan biyu zan haifane, ji tayi santsi ya kwashe ta sauri tayi ta kike hannun matattakalan benan kanta daidai ta tsayuwan ta taji an han kado ta tabaya hantsilawa tayi takan cikin ta fado takuma gangarowa ta jiya takuma kifewa ta cikin hantsilawa tayi ta fado ta kanta, Ta dauki dan mintina bata motsa ba tana kwance anan hannun ta na dama ta fara motsawa ji tayi kaman an sa guduma ana buga hannu ji tayi ma gaba baya jikin ta ana kwankwatsa shi, cikin ta dataji yana wani irin juyawa, jinin daya zibo a idon ta daga goshin ta yasa ta kasa kude idon ta da kyar ta iya bude su dishi dishi take gani gashi ta kasa magana sabida a zaban da takeji rufe idon tayi ta kuma budewa kokari take taga ta daga koda hannun tane takasa da kyar ta iya jan hannun ta ta rike cikin ta. Daga nesa takeji ana cewa yima za ki goge man ki dauke takalmin kar agani Dagewa tayi iya karfin ta tana kiran habib, mama amma maryan yaki fitowa hannun data rike cikin ta daga shi tayi da kyar san nan ta dafa shi dagawa tayi zata juwa taji cikin ta ya murda kafan ta yayi kara Waiiiyooo Allah tace wani irin zafi taji daga kan ta har kafafuwan ta kasa juyawan tayi cikin ta kaman ana caccaka mata wuka jiyawa yake yana kullewa sabida azaban da take ji, Kantane ya fara jiyawa duhu ne ya rufa mata idon, sunan ta taji ana kira Kha..di..ja...Khadija............ kha...... kan ta kuma kokarin budewa ta suma.
YAR TSUNTUWA von AyushaIlias
AyushaIlias
  • WpView
    GELESEN 6,913
  • WpVote
    Stimmen 286
  • WpPart
    Teile 3
Labarin matashiyar budurwar data gamu d kalubale a rayuwarta.inda t zamto abar so da kyama ga alumma