hascobaby's Reading List
10 stories
DABAIBAYI (COMPLETED)✅ by DeejahtAhmad
DeejahtAhmad
  • WpView
    Reads 47,457
  • WpVote
    Votes 3,826
  • WpPart
    Parts 36
...mahaifiyata ta 'bata tun ina da shekara takwas a duniya,... a lokacin da na dawo da sakamakon shedar kammala primary na tarar da gawar mahaifina kwance..., kawu na daya d'auki alwashin ruqo na ya guje ni a lokacin da nake tsananin buqatar sa...na tsinci kaina cikin mafarki da daddyna a kullum yana kuma jaddada min kada na bari haske na ya kufce min, lallai na kasance tare dashi..., se dai kuma na farka na ganni cikin wata rayuwa da ban ta'ba kawo wa cikin kundin littafin rayuwata ba...bayyanar Ammi na gefe guda kuma zaratan samarin biyu dake fad'i tashi a kaina, 'yan uwan juna, jini d'aya...shin ina zan kama?...
TAGAYYARA(Complete) by Dijensy
Dijensy
  • WpView
    Reads 55,503
  • WpVote
    Votes 4,015
  • WpPart
    Parts 74
The battle love story of Shettima and Amrah❤ Don't miss out!
ƘAWAR ƳATA CE                              {COMPLETED 01/2020.}    by GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    Reads 26,895
  • WpVote
    Votes 934
  • WpPart
    Parts 22
hhhhh wani bayanin sai mai karatu ya karanta tukunna.
ABINDA KE B'OYE by hajjac
hajjac
  • WpView
    Reads 129,323
  • WpVote
    Votes 8,753
  • WpPart
    Parts 51
labari ne mai cike da ban al'ajabi, ban tausayi ban haushi da ban dariya, soyayya kulawa da nuna ban-bancin al'ada uwa uba.... kubiyo mu danjin ya zata kaya.
RA'AYI by Mrsjmoon
Mrsjmoon
  • WpView
    Reads 38,147
  • WpVote
    Votes 2,309
  • WpPart
    Parts 51
"Mitchew!!" taja tsaki "Meke damuna ne ni ZARAH?' Ya Allah ka kawomin dauki alfarmar Annabin farko da k'arshe Amin.
Manum (#Wattys2016) by ihareemnisar
ihareemnisar
  • WpView
    Reads 632,893
  • WpVote
    Votes 31,249
  • WpPart
    Parts 41
Manum Mustafa is a university student ..A Muslim loving,fun loving and caring girl.She is harmless but can raise hell if provoked. She doesn't know what dangers exists in the outside world.She loves her family and her life ,studied hard and live care free.She never knew that she will catch the eye of the most dangerous man in the country ... Zayaan Ibrahim Saith is the devil himself,the most feared man in the country,the most popular mobster,he is fire and then he is ice in seconds,he is wicked,dangerously handsome,cruel and careless.He kills without hesitation,love is not a word in his dictionary and he mostly certainly doesn't feel remorse for his actions. What will happen when the devil comes face to face with a delicate beauty.??? Will he spare her life kill her or worst keep her for an entirely different reason????
Hilwa. by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,866,311
  • WpVote
    Votes 41,034
  • WpPart
    Parts 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.
Sarauniya jidda na Aunty fyn...Love story by hauwynice
hauwynice
  • WpView
    Reads 103,023
  • WpVote
    Votes 2,136
  • WpPart
    Parts 4
Labarin sarauniya Jidda,labarine akan wata baiwar Allah da aka zalinta,aka ha'inta inda take fafutukar kwato yancinta, da kuma daukar fansa,labari ne akan wata masaurauta dasuke rayuwa da munafukar mata mai yiwa masarautar zagwon kasa.... Labarin ya kunshi soyayya da sadaukarwa, nishadantarwa,ilantarwa makirci,hassada,wulakanci, dakuma darasi akan wash abubuwa dake gudana a rayuwannan ta yanxu...dama sauram wasu ababen....
Y'AR FARI by zeeyybawa
zeeyybawa
  • WpView
    Reads 209,103
  • WpVote
    Votes 16,874
  • WpPart
    Parts 117
a shekarun baya shekaru dari da hamsin da suka shud'e150yrs back anyi wata sarauniya mai suna asma'u yayinda tazo musu da sauyi na ban mamaki, bayan rasata sun shiga damuwa sosai, amma bayan shekara d'ari da hamsin aka kara haifo wata asma'un wanda suke saka ran ta kasance musu waccan asma'un.
Dangantakar Zuciya by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 327,941
  • WpVote
    Votes 22,277
  • WpPart
    Parts 46
A heart touching story