Eznah,
26 stories
AMRAH'S KITCHEN by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 60,823
  • WpVote
    Votes 1,761
  • WpPart
    Parts 80
Nice and amazing dishes. follow me and have an idea on many recipes
INDA RANKA...KASHA kALLO by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 107,066
  • WpVote
    Votes 7,186
  • WpPart
    Parts 41
*😳INDA RANKA....😳* Billy Galadanchi HASKE WRITERS ASSO. Wannan littafin kacokam na sadaukar dashine ga Kawar Alkhairi kuma babbar Aminiyata *CUTEST ZARAH BUKAR* Da sunan Allah mai rahama mai jinkai,ina roqon Allah yabani ikon rubuta Alkhairi abinda zai amfaneni duniya dakuma lahira yakuma Baku ikon daukar darussan dake cikin wannan littafin Ameen... Vote me on wattpad@68Billygaladanchi 01 Zara zonan! Ta fada a tsawace cikin Isa dakuma nuna cewar itadin yar wanice kuma ta Isa da zaran,mikewa zaran tayi cikin mutuwar jiki dajin zafin Abinda Aina tamata agaban friends d'inta taje dab da motar ta tace "gani Aunty Aina" wani mugun kallo ta wurga mata sannan ta dauke kanta ta mayarda dubanta zuwaga sitiyarin motarta sannan tace cikin daga murya "Dan uwarki zarah kan nabaki kayan jikin kinnan ya mukai dake? Ban sanar miki karki kuskura ki shigo dasu jami'a ba?" Langwabe kai zarah tayi hawayen datake kokarin rikewa suka zubo ta furta cikin dacin rai "Aunty Aynah duk
Y'AR BAUTAR K'ASA by ZahraSurbajo1
ZahraSurbajo1
  • WpView
    Reads 10,842
  • WpVote
    Votes 241
  • WpPart
    Parts 1
labarine akan yanmata masu kwadayi gami da dogon buri,salma yarinyace kyakkyawa ajin farko,yayinda zuciyarta,ta lalace dason abin duniya,bata da buri daya wuce taganta an turata bautar kasa,waishin wannan buri na salma yana cika kuwa?in yacika ina makomar kwaɗayi da burin datake dashi?duka amsoshinku nacikin wannan littafi kushiga ku karanta ze nishaɗantar daku kuma ya faɗakar.
MEKE FARUWA by AyshaIsah
AyshaIsah
  • WpView
    Reads 89,200
  • WpVote
    Votes 3,694
  • WpPart
    Parts 30
Labarin wata budurwa ne wacce aure yayi mata wahala. Amira kenan 'yar kimanin shekara 24 da hud'u, tayi samari fiye da biyar amma dukkan su sai magana tayi nisa kwatsam sai a nime su a rasa. Amira na da kishir uwa wacce sam basu shi da ita. Ko meke faruwa dake sanadin rabuwan ta da masoya ta? Ku biyo ni don jin inda labarin zata kaya.
SABON SALON D'A NAMIJI by Lubbatu_Maitafsir
Lubbatu_Maitafsir
  • WpView
    Reads 304,503
  • WpVote
    Votes 26,589
  • WpPart
    Parts 46
A love that was once a sensation, now a tragedy, and a heartbreak that is harder to overcome. He's sweet with a smile as gentle and delicate as a sunflower. Now an unrecognizable monster whose sweetness turns into toxicity, anger and violence. Meet Jamila Kabir in her journey to womanhood and channeling her inner power as a young northern Nigerian woman.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 275,182
  • WpVote
    Votes 21,532
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
CIN AMANA KO FANSA by ZahraSurbajo1
ZahraSurbajo1
  • WpView
    Reads 13,111
  • WpVote
    Votes 161
  • WpPart
    Parts 2
dagajin sunan base kun tambayaba ankai ruwa Rana tsakanin yanmata kuma yan uwan juna guda uku akan saurayi daya kushiga ku karanta dan jin yadda abun yake
I WAS CREATED LIKE THIS ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 295,317
  • WpVote
    Votes 21,138
  • WpPart
    Parts 24
[#4 on Spiritual🔥🔥 On 24 September 2018] "Why is everybody avoiding me because of my voice? Was I the one that created myself? No. I was ridiculed, humiliated, harassed, all because of my voice. Why could'nt everyone understand how it hurts? Not even my mother. Why? I know you were asking my name because you want to hear the vulgar man like voice of a very beautiful lady. You want to laugh at me too. Well__My name is Hayfah Talhah Muhammad. Leave, go and laugh to your fill. But know__ I was created like this! And I believe it's a blessing in disguise. Why could'nt everyone understand? Why?" She wiped away her tears with her hijab, which were not stopping anytime from now. She left him confused, what is she going through? Is everyone making fun of her? But why? Nothing is wrong with her voice. He love her voice!. _____ The story of a very beautiful young lady, with her husky man's like voice. Will she be accepted? Will she ever find her true love? Just tail behind, as I tell you the story of Hayfah Talhah Muhammad.
SAKAMAKO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 846,884
  • WpVote
    Votes 44,223
  • WpPart
    Parts 48
Ya zatayi da Yarinyar da bata kai ta goge mata takalmi ba amma ta kwace mata miji?...... #Suhan #captain majeed # Zarah
EZNAH 2016✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 467,262
  • WpVote
    Votes 48,885
  • WpPart
    Parts 41
It's all about destiny...