julde123's Reading List
7 stories
RAI DA KADDARA by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 78,054
  • WpVote
    Votes 7,816
  • WpPart
    Parts 59
Daada, Ku saka mata Munawwara, ku kira ta da Madina. Watakila albarkacin sunayen biyu rayuwar da bata da zabi a kanta ta zo mata da sauki ko yaya ne. Zan so kaina a karo na biyu, ku fada mata mahaifiyarta ta sota a watanni taran zamanta a cikinta, ko ba zata yarda ba Daada ki fada mata ta yafe mun, ki bata hakuri na yanda zata kare sauran kwanakin ta a duniya tana biyan zunuban mahaifanta. Kuma ku fada mata sunan baban ta Kabiru, yanayin haihuwar ta ba zai canza cewa ita din jinin shi bace ko da bata da gadon shi. Ke ma ki yafe mun, kiyi mun addu'a ko da rayuwa ba zata sake hada fuskokin mu ba. Yelwa.
ƘWAI cikin ƘAYA!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 1,502,407
  • WpVote
    Votes 121,601
  • WpPart
    Parts 106
Turƙashi, wannanfa shine cakwakiyoyi ba cakwakiya ba, bamma san yanda zan musalta muku kitimurmurar dake cikin book ɗinnan ba sam, dan wani irin ruɗaɗɗen labarine mai cike da abubuwan mamaki da tarin al'ajabi harma da ban haushi, labarin ya taɓo wasu a cikin matsalolin zuminci, gidajen aurenmu, Tsaro, rikita-rikita, harma da ruguntsumi. Kai lamarinfa ba'a cewa komai, mai karatune kawai zai banbance tsakanin aya da tsakkuwar zancena bayan mun tsunduma cikin labarin tsundum
MIJINA NE! ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 106,255
  • WpVote
    Votes 6,614
  • WpPart
    Parts 27
Ashe dama ana mutuwa a dawo? Ashe dama in mutum ya mutu, aka binne shi a kasa zaka iya ganinshi a rayuwarka? Kodai idonta ke mata gizo? Ko kuwa ta haukace ne? Aa, kila kuma kuncin da rayuwarta take ciki shine take ganin mutanen daya kamata ace tana tare dasu? Amma tabbas mijinta ne, shine. Ta tabbata shi din ne. Ga murmushin shi nan, dariyar shi, yanayin yadda yake tafiya. Wallahi shine! Shin mijin nata ne ko kuwa? Da gaske shi din take gani ko kuwa? Amma ba'a mutuwa a dawo. Saidai a yanayin yanda rayuwarta take juyata, takan iya cewa ita a nata fannin rayuwar, kila mutum yakan mutu sai ya dawo. Mijinta ne, kome zasuce bazata taba yarda dasu ba. Aisha Malumfashi.
SERENDIPITY OF LOVE ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 109,813
  • WpVote
    Votes 7,727
  • WpPart
    Parts 16
When love speaks, when love yearns for attention, when it crushes and intends to erupt out of the beholder's heart; Nothing could stop it, it looks onto nothing. Status seems just a name to it, age seems just a number. It knows no bound, it knows no difference. She was just a poor lady, from a wrecked background. He was a pompous guy, from an affluent background. She needed money for her WAEC examination. He needed a maid, to take care of his house. He hired her. She started working in his house. Destiny unleashed a predicament between them. It bounds them hitched. ____ What would it be? What has destiny unleashed upon their lives? It would be a love, heartbreak, and romantic roller coster ride. #Ayshatou.
AHUMAGGAH by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 672,603
  • WpVote
    Votes 52,612
  • WpPart
    Parts 49
"Never let your best friend become your enemy"...that was my abbus last words before he left the world.Am a perfect girl,with a perfect heart i secrifice alot witout expecting returns.In this world they are two main life directors,the push or pull factors,surely one is good one is bad, both are necessity.BUT my necessity was meeting him,who is he?the royal prince of persia.a bonified brigadier general of USMC. As a wife, sister, or maid that only my destiny will tell.... #Bahiyya Ahmed #khaldun sa'ood #junnut
My Young Love ✅ by AmirahJulde
AmirahJulde
  • WpView
    Reads 7,276
  • WpVote
    Votes 696
  • WpPart
    Parts 2
I was 15 when I first noticed the sadness, loneliness and longing in my Baba's eyes, perhaps it had been there all the while but he was so good at hiding it or perhaps, I was too young to understand.
SULTAN {Preview} by AmirahJulde
AmirahJulde
  • WpView
    Reads 514,497
  • WpVote
    Votes 52,617
  • WpPart
    Parts 47
#1 in Sultan, more times than I can count. "Promise me, promise me oh brother, that you will take care of Sultan, promise me you will rule this Empire justly and truthfully in my absence. Promise me you will guard the throne for him, and when he reaches the age of 21, promise me you will marry a righteous woman for him and make him Emir."