Zulish
196 stories
Lilah by AshlynPope
AshlynPope
  • WpView
    Reads 102,306,555
  • WpVote
    Votes 2,164,241
  • WpPart
    Parts 48
She's a wild, free spirit who sees the good in everyone, and he's the hardened, bad-tempered loner who wants nothing to do with her-yet no matter how hard he tries to push her away, she's the one temptation he can't escape. *** He's never met someone with such a bubbly personality. Not to mention the wildness and odd phrases she says every five minutes. He hates it. He hates how he can't stay away from it. He hates what she does to him; it's not like him to chase after some girl. She gets under his skin like no other. She's never met someone with such a bad attitude. He's ill-mannered and menacing. The glare never seems to leave his face. Considering it all, she can't help but feel the attraction toward him. Dangerous attraction toward a seemingly dangerous man. Maybe it's the tattoos on his arm that gets her attention. Or maybe it's because she can tell there's hope for good under his rough exterior. And she's about to find it, whether he likes it or not. It's no secret that the two of them are complete and total opposites. *** "You like being called Sugar, don't you?" I tease, placing my toothbrush back after finishing. He does the same and gives me a side-eyed scowl. He grips my chin harshly and kisses me. My body temperature raises a good ten degrees and my right leg goes all wiggly. He pulls away. "You like it when I kiss you, don't you?" He teases the same way I did to him and I'm left blubbering. "I think both of our questions are rhetorical," I lower my voice up at him. His lip curls up into a smirk. *** #1 in Young Adult #9 in Badboy #1 in Cold #3 in Goodgirl #1 in Sweetheart #14 in Love *** *Warning* This story contains mature themes (language, scenes)
𝑯𝒂𝒓𝒂𝒎𝒕𝒂𝒄𝒄𝒊𝒚𝒂𝒓 𝑨𝒍𝒂𝒒𝒂 by _khanoum_
_khanoum_
  • WpView
    Reads 16,722
  • WpVote
    Votes 301
  • WpPart
    Parts 36
A story of forbidden love and fascination🌸🥀
Tsohuwar Soyayya (Best Hausa love story) by BestHausaNovels_
BestHausaNovels_
  • WpView
    Reads 17,536
  • WpVote
    Votes 353
  • WpPart
    Parts 13
Labarin soyayyar Aaliyah Badamasi Bulama da Sa'eed Aliyu Modibbo a shekarun 80's...
Rana Daya by saudatou
saudatou
  • WpView
    Reads 5,381
  • WpVote
    Votes 153
  • WpPart
    Parts 2
Labarin wata yarinya da Allah ya jarabta
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 277,906
  • WpVote
    Votes 21,590
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
BA'A KANTA FARAU BA by UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Reads 122,020
  • WpVote
    Votes 8,165
  • WpPart
    Parts 38
Tace "ke ni kin isheni, kin saka ni a duhu, me kike nufi da waďannan zantukan? Nace "kin sha faďa mini yadda mace ke gane tana ďauke da ciki da yanayin da ake ji, haka ma a makaranta an faďa mana ďaukewar al'ada yana ďaya daga cikin alamar ďaukar ciki. To ni yau Umma kusan wata na biyu kenan banyi ba, kuma ina jin sauyi sosai a tare dani".
AURENTA ZANYI by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 9,106
  • WpVote
    Votes 667
  • WpPart
    Parts 21
Love and Destiny of life
ƁARIN ZANCE! by Hassy3333
Hassy3333
  • WpView
    Reads 1,254
  • WpVote
    Votes 146
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne akan wata jaruma Zahra da mahaifiyarta ta tasirantu da wata ɗabi'a ta ƁARIN ZANCE, ƙalubale mai girma da ya addabi rayuwarta, a maimakon da ta yi aure ta samu sauƙi, sai ta yi arangama da wani babban ƙalubalen daga mijinta, wanda yake shirin tunkuɗa ta kushewa kafin ta ankara. Daidai lokacin ne kuma rayuwarta ta yi juyin da ta buɗe mata sababbin shafukan ƙaddara...
RASHIN UBA by oumsamhat
oumsamhat
  • WpView
    Reads 63,228
  • WpVote
    Votes 4,286
  • WpPart
    Parts 33
"RASHIN UBA! Itace kalmar da ke cinye zuciya da kuma daƙusar da karsashin ko wani yaro! Fatan ko wani UBA shine kafa ma yaransa kyawawan tarihi da bar musu gobe mai kyau. Sai dai mu kam namu UBAN kallon matacce muke masa, da babu amfanin wanzuwarsa a tare da mu. Shin dama maraici ba sai an mutu ake yinsa ba? Na yi fatan ace mutuwa ce ta shuɗe labarin mahaifinmu, ba mu ne labarin ya duƙun-ƙune ya cutar damu akan sakacin Uba ba. Da mamaki ace yara na fatan mutuwar UBAN SU! Amma idan zamani yayi rakiya babu abin da ba zai iya sauyawa ba. Ciki kuwa harda RASHIN UBAN da bai zama gawa ba. Sunana MAIRO kuma wannan shine labari nah!"
ƘARAMAR BAZAWARA (Completed)✅ by Seemahwrites
Seemahwrites
  • WpView
    Reads 43,003
  • WpVote
    Votes 4,770
  • WpPart
    Parts 54
"Nafi son Hamma Zayyad aunty Yusrah amman idan na zaɓe shi a kan Hamma sulaiman kaman nayi butulci ne, zuciya ta ta cunkushe na rasa wanda zan zaba a cikin su ki bani shawara yaya zanyi?"... Her destiny is complicated, she is so young to face all those troubles alone,,,, At first she was oust from her own village then happens to fell in traps of two brothers who loves her dearly,,,, Who will she choose among them? The eldest who takes all her responsibilities? Or the younger one who is always there for her?,,, Will their family accept her as a YOUNG WIDOW??