Haweey_'s Reading List
7 stories
UWARGIDAN BAHAUSHE by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 76,721
  • WpVote
    Votes 11,163
  • WpPart
    Parts 66
A story of Safiyya and Usman
HINDATU (In Progress) by africanjam
africanjam
  • WpView
    Reads 108,145
  • WpVote
    Votes 1,734
  • WpPart
    Parts 4
Zayyad and Hinda's journey to forever. Hop in let's ride with them.
Akan So by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 334,005
  • WpVote
    Votes 27,150
  • WpPart
    Parts 51
"Tun daga ranar da ka shigo rayuwata komai ya dai daita" Da murmushi a fuskarshi yace "Bansan akwai abinda na rasa a tawa rayuwar ba sai da na mallake ki"
ABDULKADIR by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 377,164
  • WpVote
    Votes 31,684
  • WpPart
    Parts 38
"Banbancin kowacce rana na tare da yanda take sake kusantani da ganinki" #Love #Family #Military #LubnaSufyan
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 130,769
  • WpVote
    Votes 6,326
  • WpPart
    Parts 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***
Her Boyfriend, My Husband by RaaziWriter40
RaaziWriter40
  • WpView
    Reads 514,371
  • WpVote
    Votes 56,760
  • WpPart
    Parts 67
The lives of Maryam, Yusuf, Zainab and Abdallah. How are they connected? Read to find out! * #1 in Arewa #1 in Muslim #1 in Maryam #1 in Zainab #1 in Yusuf #1 Abdallah #3 in Nigerian The first few chapters of this story are a little bit cringy and I must admit, poorly written so read at your own risk! But as you go on, I promise my writing gets better so come along and join me on this journey!
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 861,803
  • WpVote
    Votes 59,074
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.