Rahma
4 stories
HE IS ROYALTY (AWAITING EDITING 😉) by ummiejimada
ummiejimada
  • WpView
    Reads 1,511,653
  • WpVote
    Votes 123,965
  • WpPart
    Parts 56
He is the only son of the king Heir to the throne The most selfish and arrogant man you'll ever come across When he speaks everyone listens....... Then there she is, An innocent orphan Forced to be a maid in the palace But that is not her deepest story.............. A story of two different people who hated each other at first sight but only one has the right to show physical hatred towards the other, But what happens when one starts developing feelings for the other? Could it be one sided? Or will they go head over heels for each other? * * "What is your name" he asked sounding so angry "Jadwa" I answered trembling because his voice sounded like tunder to my ears "Open your mouth and reply me with words when i speak to you and how dare you stand when i am standing" he shouted sounding louder then before walking closer to me * * * Just a sneak peak of what to expect HE IS ROYALTY AND SHE IS JUST A PALACE MAID BUT WAS SHE REALLY MEANT TO BE JUST A PALACE MAID? Follow me through the journey of JADWA and SULTAN............. This is a Hausa/English novel, so there will be a-lot of hausa and English mixtures 😁😁😁😁😁 Happy reading
🐍🐍DAN ADAM🐍🐍 by mssfana
mssfana
  • WpView
    Reads 4,769
  • WpVote
    Votes 389
  • WpPart
    Parts 13
Laifi ne don iyaye sun nuna ma yaransu soyayya a bayyane?? Duk da *D'an Adam* tara yake bai cika goma ba.. Meyasa kunya da kawaici suke zama silar rashin kula da yaranmu tun suna kanana? ...Shine wanda tafi tsana a dunia saboda tana tunanin shine yayi sanadiyar rayuwar 'yar uwarta.. "Janan...soyayyarki ce zatayi ajalina... meyasa kike nema ki cutar dani bayan ki gano ina sonki tun tuni???... Kin sani fa D'an Adam ajizi ne... Meyasa bazaki iya yafe min ba???".. "Kaine ...kaine dalilin da na rasa yayata tun shekaru shabiyu da suka wuce😭.. Duk da akwai laifin iyayenmu a ciki Meyasa bazaka iya zuwa ka bata taimakon da ya kamata ba? Ka san wahalar da ta sha kafin ta tafi ta barni? Innalillahi wa inna ilaihir raji'un Yaya kin tafi gashi zaa hadani da wanda nafi tsana a dunia!!!" Ta durkushe a wurin tana kuka me shiga rai da kona zuciar me sauraro😭😭😭
MEENAL WA LAMEEN by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 63,100
  • WpVote
    Votes 4,618
  • WpPart
    Parts 57
"A da ina son ka ina k'aunarka ina ganin girman ka , k'imar ka mutuncin ka darajar ka, A yanzu na tsane ka tsana mafi muni, ba wanda na tsani gani kamar ka, ka aikata abunda ko kafiri yayi sai al'umma tayi Allah wadarai dashi, Wallahi Wallahi Wallahi ban da kisa haramun ne sai na kashe ka da hannu na"
ZAINABU ABU (COMPLETED) by SaadatuYusufBabba
SaadatuYusufBabba
  • WpView
    Reads 68,511
  • WpVote
    Votes 3,075
  • WpPart
    Parts 20
ZAINABU ABU ta taso a babban gida cikin gata duk da maraicin mahaifiyarta da tayi tun tana yar qanqanuwa. Duk yadda ta so haka take yi a Al'amuran rayuwarta ba tare da shakka ko tsoron komai ba. Salmanu wanda ya zama zabin yayarta da yayanshi ya zama mijinta ba tare da ta amince da hakan ba.