CerdeeyahHaroona's Reading List
194 stories
UWARGIDAN BAHAUSHE by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 76,280
  • WpVote
    Votes 11,161
  • WpPart
    Parts 66
A story of Safiyya and Usman
HASSANA DA HUSSAINA  by hassana3329
hassana3329
  • WpView
    Reads 22,108
  • WpVote
    Votes 1,259
  • WpPart
    Parts 28
Labari ne akan wasu y'an biyu masu k'aunar junansu ,da soyayya me tab'a zuciya aciki ,sannan fad'akarwa da nishad'antarwa.
Matar Bature by 00Ruky
00Ruky
  • WpView
    Reads 13,973
  • WpVote
    Votes 510
  • WpPart
    Parts 30
" Mama wannan ma baba nane". Ta shafo sajen shi. "Hmmm! mama kyakkyawane,amma mama bake kika haife wannan ba turawa suka siya miki koh?" mama tayi dariya tace" eyye . lallema Aisha. toh sai ki daga minshi tunda da kudi na siya koh, karki ballashi, "Aa' mama bayanzunba jikinshi akwai laushi, lah! mama kalla gashin jikinshi wara- wara ba irin na baba ado mai gadi ba"!. Kallonta yatsaya yi aranshi mamakin yarinyar yake ganin tana abu kamar na yara. tajawo sili daya na gashin dake kwance a fuskarsa wanda zamu kirasa da saje "Ashhh! yafada. bashiri ya tureta.
MR ARROGANT by RealEesha
RealEesha
  • WpView
    Reads 20,876
  • WpVote
    Votes 1,024
  • WpPart
    Parts 47
Mr Arrogant lbry ne akan wani 'dan sandae gsky Wanda yake ceto rayuwar wata yarinya daga sharrin aminin mahaifinta.
MAGAJIN SARAUTA by FatimaMnamz
FatimaMnamz
  • WpView
    Reads 21,013
  • WpVote
    Votes 1,433
  • WpPart
    Parts 66
Wannan labari ya kunshi Littafin Nan ya kunshi labari Kashi Kashi na jaruman littafin Wanda zai nuna rayuwa kowanne su kamar haka. YAREEMA Sai na dau fansar duk wayanda suka kashe sai na kunyatar da su a idon jamaa sai na daukar wa Abba fansa ,they would know why I am called magajin sarauta. KAUSAR Duk fitar numfashi na da tunanin yanda zan kifar da mulkin su yanda zasu fuskanci hukunci,yanda mutanen duniya zasu kyamacesu ,zan Kuma daukan FANSA a biza tarwatsa rayuwar farin cikina ,they will pay dearly.
+11 more
RUWAIDAH by Mumseeyama
Mumseeyama
  • WpView
    Reads 16,875
  • WpVote
    Votes 758
  • WpPart
    Parts 36
Labari ne mai cike da soyayya ma rikitarwa da kuma makirci wanda duk yanda kaso ka hana abinda Allah ya tsara to fa babu tsumi babu dabara sai ya faru.
ABOKIN MIJINA by Aishaalto09
Aishaalto09
  • WpView
    Reads 16,183
  • WpVote
    Votes 955
  • WpPart
    Parts 32
Love, Trust, Deception, Betrayal and Tears
MASIFAFFAN NAMIJI..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 65,639
  • WpVote
    Votes 4,586
  • WpPart
    Parts 41
A mu"amalansa da kowa Sai son Barka....Kowa kuma zai iya Fadin kyakyawan Hallayarsa..Ammh ga Matarsa Hafsah bazata iya Dora komai ba...Banda Tarin Masifarsa da kuma komai tayi batayi Daidai ba...!!!
ASEELA COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 22,449
  • WpVote
    Votes 1,704
  • WpPart
    Parts 52
Ƙwarangwal ɗin suna tafe wani irin ruwa mai yauƙi na fita daga gaɓɓan jikinsu tamkar waɗanda aka kunna fanfo ajikinsu, daga kowanne ɓangaren hallita akwai shugabansu wanda shi ne yake kan gaba su kuma suna biye dashi abaya, hannu kowanne shugaba ɗauke yake da wani farin ƙyale da jikinsa yake da ɗishi-dishin jini, ahankali ta fara ɗaga ƙafarta tana ƙoƙarin ja da baya da niyyar guduwa sai dai nauyin jikinta shi ya hana ta gudu har suka ƙaraso inda take, mararta ce ta ɗan karta mata bayanta ya riƙe sannu ahankali ta tsugunna ta duƙa agurin wani irin azababben ciwo na cinta, jeruwa suka yi sahu-sahu sannan suka fara zagaye ta suna faɗin wasu kalmomi da sam bata fahimtar mai suke faɗa, " YAMDUMISA! YAMDUMISA!! YAMDUMISA BISRATIK KUZAR!!!, KIMBASA MIN! KIMBASA MIN!! KIMBASA MIN MAR FAZKINBAT!!! " ( BARKA! BARKA!! BARKA DAI SHUGABA!!!, DAWOWARKU NASARA CE! DAWOWARKU NASARA CE!! DAWOWARKU NASARA CE TARE DA FANSA!!! ) haka suka dinga zagayeta suna maimaita kalmomin bakinsu shugaban ɓangarori biyun masu ɗauke da farin ƙyallen nan suna zazzaga mata wannan kyalen akanta, ciwon da take ji ƙara tsananta yake banda ihu ba abinda takeyi sai kiran sunan KABEER take tana maimaitawa, idan abun ya kuma tsananta ta kuma kiran Kabeer ko Habeebee amma ko gezau basu fasa wannan surutan nasu ba kuma basu fasa zagayeta ba suna yarfa mata wannan farin ƙyallen ba, wani lokacin ma wannan ruwan mai yauƙi na ɗiga ajikinta, ita bata ma san suna yi ba saboda azabar ciwo fatanta kabeer ya kawo mata ɗauki. Ta ɗan ɗauki lokaci ahaka kamar minti talatin ahaka sai ji sukayi kukan jariri alokacin ta galabaita sosai amma ahaka take yunƙurin ɗaukar abinda ta haifa dan neman tsira daga garesu, sai dai kafin tayi wani yunƙuri tuni shugaban ƙwarangwal ɗin nan ya kai hannu yayin da shima shugaban mai mummunar hallitar shima ya kai hannunsa, atare suka suka ɗago jaririyar kowanne ya riƙe hannunta ɗaya yana faɗin, " KAGARSIN BIDA, KAGARSIN BIDA LANBISMA GIRUS " ( KA
I MARRIED A PRINCE 👑  by meenatsalanke
meenatsalanke
  • WpView
    Reads 319,495
  • WpVote
    Votes 20,531
  • WpPart
    Parts 70
In the heart of Northern Nigeria, where tradition and culture run deep, a young Fulani girl's fate is sealed when she's forced into a marriage with the stranger she saved by the river bank, unaware he is the prince of Gombe. As she navigates the complexities of royal life, she must confront the Harsh realities of her new world and the secrets that surround her new world. Will she find Love, or will duty and tradition tear them apart? . With the rich cultural heritage of this the North as its backdrop, "I Married a prince" is a tale of love , duty, deceit ,betrayal ,royalty ,bloodshed and romance Dive into the world of " I MARRIED A PRINCE" to discover.