Fadeela
52 stories
Aalimah 1234 by Sumayyahtakori1988
Sumayyahtakori1988
  • WpView
    Reads 1,828
  • WpVote
    Votes 36
  • WpPart
    Parts 2
Labarin soyyayya da sadaukarwar 'yan uwantaka wanda TAKORI bata taba yin rubutu kamar sa ba!
The stories of Sahaba  by TheGirlWhoLovesIslam
TheGirlWhoLovesIslam
  • WpView
    Reads 4,461
  • WpVote
    Votes 349
  • WpPart
    Parts 34
Their stories of Sahaba are important as they lived at the same time as the prophet and spent time with him, believed in him and did great things. Read this story if you want to become a perfect Muslim and want to know with what difficulties Sahaba spread the Islam all around the world .
ABDULMAJID ( THE SERVANT OF MAJESTY/ GLORIOUS) by MaryamAbdul559
MaryamAbdul559
  • WpView
    Reads 8,568
  • WpVote
    Votes 523
  • WpPart
    Parts 29
Labari ne akan matsahin saurayin da yaje bautar kasa cikin rashin sani ya fad'a soyayyar bafulatanar rugga, wacce ta kasance 'yar uwarsa ta jini ba tare da sun sani ba..... Akwai tsantsar soyayyar gaske, sadaukarwa, maida al'amari gurin ubangiji, kiyayyar uwar miji zuwa ga surukarta(matar d'anta) banbamcin launin fata(talaka da Mai kud'i).... Ahaf Mai karatu sai ka tsumduma kayi iyo kayi lalimbo a ciki ne zaka fahimci abinda ake nufi, ga tsantar hausar basakkwace a ciki(proudly)....
TAGWAYE by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 38,937
  • WpVote
    Votes 2,050
  • WpPart
    Parts 21
If you are looking for a story that will touch your heart and soul, this is it.
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 859,243
  • WpVote
    Votes 59,058
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.
DUNIYA BIYU!!!  by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 4,958
  • WpVote
    Votes 270
  • WpPart
    Parts 12
Gefen wasu samari uku da suke ta faman tada hayaki kamar tashin duniya ta rakube, ta mikawa Bangis -mai shagon- kudin hannunta. Tace, "magi mai tauraro zaka bani na talatin da aji-no-moto na ashirin". Ya zuba mata a leda fara ya mika mata. Ta juya, wani daga cikin matasan ya fesar da hayakin daya busa, ya sauka akan fuskarta. Ta sanya hannu tana kore hayakin, tana tarin daya sarketa sakamakon shakar tabar da tayi har cikin makoshinta. Ta bude idanunta dake mata zafi, babu mamaki ma sunyi ja, ta saukesu akan wanda ya aikata mata wannan ta'addanci. Babu abinda ya dauki hankalinta a tattare dashi sai idanunshi, irin idanun dake nuna wuya da tsananin duhun rayuwa da suka gani, suka kuma jure. Duk rashin kunyar mutum, karya yake yace zai tsaga tsakiyar idanun mutumin nan yace zai mishi rashin kunya. Don haka ne yasa ta kame bakinta, 'yar Allah Ya isa din data dauko daga cikinta zata yi, ta tsaya a makoshinta. Ta sadda kai ta kara rabawa ta gefensu ta wuce. Bata sani ba, wani abu game da wannan bakon mutumi da bata taba gani ba, seems nagging. Ta kasa fitar dashi daga cikin ranta. Dai-dai zata karya kwana, ta juya tana kara kallon tiredar. Yanzu ya fito daga cikin tiredar, yana tsaye daga waje. Sai dai kaifafan idanuwan nan nashi suna kanta kyam. Wata irin kunya da faduwar gaba suka rufeta, musamman dan guntun murmushin da taga yana yi mata. Tayi saurin yin kasa da kanta, wani dan karamin murmushi itama yana ziyartar bakinta, kafin ta juya da sauri ta karya kwanar.
KAUTHAR!!  by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 8,655
  • WpVote
    Votes 270
  • WpPart
    Parts 6
Yadda ya daga kai yana kallonta ne yasa ta shiga taitayinta babu shiri. Ya fara dumfararta gadan-gadan, kamar wanda yake shirin cinyeta danyarta. Duk dauriyarta kasawa tayi, ta fara ja da baya a rikice, idanunta sun fito waje kuru-kuru, dankwalin dake hannunta ta sanya tana kare fuskarta kamar shi zai kwaceta daga hannunshi. Sai daya danganata da bango, ta jita ta lafe a jiki kamar zata shige ciki., Ya duka yana kallon tsakiyar idanunta da wani irin murmushi na gefen baki kwance akan fuskarshi, taji wasu abubuwa masu kama da jan wutar lantarki na yawo a sassan jikinta.... Murmushi ya sake saki, "kina ta babatu da daga murya akan Anty Ummynki Kauthar, sai dai, me yasa dana kalleki nake ji a jikina kamar ba ita kike tayawa kishi ba? Me yasa nake ji kamar.... kishina ne yake cinki? Me yasa nake hango tsabar kishina kwance a cikin idanunki, iye Kauthar? Me yasa??!!!". Ganin yadda take faman zare idanu kamar kazar da aka lakume za a yanka, yasa ya ja da baya, wannan murmushi nashi dake matukar bata mata rai yana kara fadada akan fuskarshi, sai ya juya ya fita daga dakin. Ta sani, kamar yadda ya sani, bashi da sauran ta cewa, don kuwa ya riga ya gama daureta kam da jijiyoyin jikinta! Ta silale a jikin bangon, zuciya na bugu kamar zata fasa kirjinta, ta samu kanta da maimaita tambayarshi a gareta, 'Me yasa? Kuma me yake nufi?!'. ***************** ***Zaku iya samun cikakken labarin a HIKAYA BAKANDAMIYA yanzu***
INAYAH(Riba Biyu) by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 7,228
  • WpVote
    Votes 368
  • WpPart
    Parts 7
love/familysaga/inside life
Ni Da Abokin Babana!  by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 304,239
  • WpVote
    Votes 550
  • WpPart
    Parts 2
"Pleaseee mana Baby.....!!" ya fada cikin wata irin murya wadda ta narke cikin tsantsar qauna da soyayyah. Kaina nake girgizawa a tsorace, "Bazan iya ba. Kai fa Abokin Babana ne plssss ka kyale ni, bazan iya ba wallahi!!" Idanunshi ya zuba min wadanda suke a lumshe kamar na mashaya, dama a yawancin lokuta a haka suke, sai dai na yau sun banbanta da na sauran lokutan. Na yau cike suke da wata irin soyayyah, zallar qauna, pure lust, I can sense them radiating from his body. Muryarshi ta kara yin kasa sosai, "na gaya miki ba zan iya bane Nafee na, it's not as if wani sabo ne nake shirin aikatawa" Kai na ci gaba da girgizawa hawaye na sauka akan kumatuna, ya zanyi da raina da rayuwata ne ni kam? Bana son gaskata kaina, amma I have to admit it. Na kamu da matsananciyar soyayyar Abokin Babana! Wanda a gani na hakan zallan sabo ne. Ban san ya aka yi ba sai ganin shi nayi a gabana, kafin inyi wani yunkuri yayi pinning dina da bango, "I love you Nafeesah.... And I know you do too, u just don't want to admit it!" "no.... No... I... I" na fara fada cikin in'ina kafin inji wasu tausasan lebba sun hana ni karasa maganar. Lebena na kasa ya kamo ya fara tsotsa cikin wani irin passionate kiss, a hankali na lumshe idanuna tare da kamo nashi leben na sama, naji lokacin daya kara hade jikina da nashi kamar zai tsaga cikinshi ya saka ni ciki, muka fara wani irin hadamammen kiss. Ya Allah! He is my father's friend for goodness sake!!! Zuciyata tayi ta nanata maganar, but Hell!! I couldn't let him go, sai ma kara kamo kugunshi da nayi na kara hada shi da jikina...........
ƳAN HARKA by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 193,596
  • WpVote
    Votes 1,719
  • WpPart
    Parts 36
,Kamar koda yaushe tana tsaye jikin windo hannunta ɗaya yana riƙe da labulen windon, yayinda ɗaya hannunta yake ɗaure bisa ƙan mararta sai shafa cikin jikinta take a hankali tana lumshe ldo jiki a matukar sanyaye ta sauke labulen tare da zamewa kasa tayi zaman ƴan bori, "yaushe zan ganka har sai yaushe zaku waiwayeni na gaji bana jin daɗi wayyo rayuwa bazan taɓa yafewa duk ...."