fatima_kyarii18's Reading List
178 stories
LOVE SEX by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 272,739
  • WpVote
    Votes 1,341
  • WpPart
    Parts 25
shiga cikin littafin domin jin abinda labarin ya kunsa..
             BUTULU..... by maryamad856
maryamad856
  • WpView
    Reads 4,567
  • WpVote
    Votes 243
  • WpPart
    Parts 49
Qalubale daga wajen mijinta sabida wasu larurori datake fama dasu.......kubiyoni dai acikin wannan 'kayataccen labarin Dan jin ya zata kasance. Banyishi Dan cin zarafin wani ko wata ba...'kir'kirarran labarine....kada a juyaminshi...Dan Allah akiyaye.
QWARYA TABI QWARYA by kulsuum_muhd_sadeeq
kulsuum_muhd_sadeeq
  • WpView
    Reads 1,361
  • WpVote
    Votes 48
  • WpPart
    Parts 25
zai nuna muku muhimmanci alqawari da kuma tsantsar BUTULCI yaudara hade da cin amana
SANADIN RAGON LAYYA CMPLT by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 3,361
  • WpVote
    Votes 248
  • WpPart
    Parts 10
Bil hakki mlm kabiru ya dage yake ta karantowa hajara ayatulkursiyyu, ya karanta yafi a irga idan ya karanto wannan aya yana kaiwa karshe zai karanto wata, duk atunaninsa aljanune suka make hajara, mamaki ne ya kara cika shi ganin takalmin hajara wari daya akafarta wari daya kuma igiyar ta tsinke, buta a tuntsire ruwan cikinta ya tsiyaye tas, surutai hajara ta cigaba dayi bakai ba fasali, hakan ne yasa mlm kabiru ya kara daga murya cikin azama yana karanto mata ayoyin kur'ani yana tofa mata. Hajara cikin fusata tace, " mlm wai sai tofeni kake yi ni kabarni inji da abinda yake damuna " Dan dakatawa yayi da karatun yana karewa hajara kallo, tsab muryarta take da alama ba wasu jinnu da suke damunta, zaninta ya janyo ya rufe mata cinyoyinta dasu, yunkurawa hajara tayi ta tashi zaune tana zubda kwallah. Cikin tashin hankali Mlm kabiru yace, " hajara lafiyarki me ya sameki cikin dare kike wannan ihun, nasha gaya miki idan zaki kwanta ki dinga tofe jikinki da addu'a, kuma idan mummunan mafarki kikayi basai ki karanta addu'a ki koma bacci ba, idan baccin ya gagareki sai ki yo alwala ki gabatar da sallah ki fawwalawa Allah lamuranki, to hajara kodai gamo kikayi dan naga buta kusa dake " mlm kabiru ya karasa magana yana kallan hajara da fuska ta hade hawaye da majina. Hajara girgiza kai tayi sannan tace, " babu ko daya malam " Mlm kabiru kuluwa ya farayi cikin fada yace, " amma ba abinda yake damunki kikaxo tsakar gida cikin dare kina wannan haukan salan mak'ota suce wani abun akai miki ko azaci aljanu kika hau, cire makota ma yanxu da yaran nan sun farka suka fito suka ganki da dan kanfai me zaki ce musu, sai ki tashi ki kamwashe tsummokaranki kiyi gaba, ina cikin baccin na me dadi kin tashe ni " Hajara bakin ciki ne ya cikata, zafi biyu ga na rashin rago ga sababin da mlm kabiru yake mata, rushewa tayi da kuka cikin kuka tace, " mlm rago ne, wallahi ragon nan ne " sai kuka yaci karfinta ta kasa karasa maganar. Guntun tsaki yaja sannan yace, " yanxu hajara
MARWAN COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 21,733
  • WpVote
    Votes 2,356
  • WpPart
    Parts 35
Safwan yace, " dama inasan ganin Nazir akwai muhimmiyar maganar dana zo da ita nake san mu tattauna " yana gama faɗa mahaifiyar su Nazir ta rushe da kuka sannan tace, " Nazir baya magana hasalima baya cikin hayyacinsa baisan waye ma akansa, kallan yayan Nazir tayi ta ce, " kai je kaxo mai da Nazir " nan take ya tashi ya fice sai gashi da wheel chair da Nazir aciki sai kallan mutane yake yana zubda hawu hannuwansa da ƙafafu gaba ɗaya sun shanye, Safwan na ganinsa cikin tashin hankali yace, " Wannan ne Nazir ɗin mai ya sameshi? " wani sabon kukan mahaifiyar su Nazir ta ƙara sawa, cikin ƙarfin hali yayan Nazir ya fara magana, " aranar da mahaifinmu ya rasu Nazir yace mana zaije gidansu Maryam, to bayan y dawo muna zaune sai gani mukayi ya zabura yana ihu yana cewa bazai kuma ba, sai kuma muka ga yana ta surutai daga haka kawai sai gani mukayi ya yanke jiki ya faɗi, shikenan har yau ka ganshi ahaka kullin magani ake bashi amma ba sauƙi kullin ciwon gaba yake yi. " gaba ɗaya jikin Safwan ne yayi sanyi cikin sumutar baki Safwan yace, " tabbas Marwan ne " karaf yayan Nazir yace, " wai waye Marwan ɗin nan naji lokacin da yake ta sumbatu yana cewa Marwan kayi haƙuri, ko kuma abokin aikinsu ne dan wannan ciwon ba tantama sihiri ne. " Safwan gaba ɗaya tausayi da tsoron halin da Nazir ke ciki ya kama shi.
Letting Go by _blackkbear
_blackkbear
  • WpView
    Reads 31,616
  • WpVote
    Votes 3,757
  • WpPart
    Parts 22
A story depicting two different people struggling with their lives and a simple arrangement changing both their lives. Sumayya Mahmoud is a stubborn and complicated person - making it hard for her to keep a relationship without pushing the person away. Ibrahim Waziri has chosen his path not caring whether his family were supportive or him or not. Being dispatched to a war zone is something Ibrahim has come to terms with, living his life accepting his fate. A preposition is brought to him and was unknowingly arranged to marry a girl his parents picked for him. Sumayya and Ibrahim's relationship blossoms into something Ibrahim never thought could happen - leaving Ibrahim to rethink staying alive for that sole person.
Wings of Fate by fulanigirlliving
fulanigirlliving
  • WpView
    Reads 1,638
  • WpVote
    Votes 155
  • WpPart
    Parts 9
Meet Afan, a 26-year-old aviator who has harbored a lifelong passion for becoming a pilot. With unwavering determination and the support of his affluent background as the son of a Noble man, he turned his dreams into reality, successfully achieving his goal. Alongside his closest companion, Ayman, Afan ventured into the world of aviation, establishing a thriving company in the vibrant city of Dubai. However, despite his material prosperity, Afan's heart has been shattered by the tragic loss of his beloved wife, Safeena. The joy of welcoming their precious daughter, Manal, into the world was overshadowed by the devastating circumstances surrounding her birth. This immense sorrow has left Afan despondent and unable to connect with his own flesh and blood, casting a deep shadow over his life. Enter Nala, an unsuspecting young woman who embarked on the journey of marriage and motherhood at the tender age of 20. Hailing from a noble lineage, Nala embodies an enchanting blend of beauty, kindness, and a devout faith in God. Possessing qualities that every man yearns for, she enters Afan's life, offering a glimmer of hope for a meaningful connection. Join them as their paths intertwine, and discover how well they navigate the intricate tapestry of their shared destiny.
'Yar Aiki Ce🍁🍁🍁 by ummeeter21
ummeeter21
  • WpView
    Reads 13,364
  • WpVote
    Votes 680
  • WpPart
    Parts 36
######## Labari Daga=> Aisha Zakari(Ameerah) Rubutawa => Ummi Amina (Ummeeter) 💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐 Labari neh akan wata yarinya mai suna Sayyada da ta mayar da kanta bebiyaa,saboda wa su mugayen mutane dake bibiyarta. 🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁. Ku kasance da ummeeter dan samun labarin yadda abin ya wakana. Taku har kullum Ummee ameenah.
My Seductive Mate by VenomousBeauty
VenomousBeauty
  • WpView
    Reads 59,579
  • WpVote
    Votes 291
  • WpPart
    Parts 3
He kissed down my neck slowly and carefully,teasing me as he went.A loud moan escaped my shivering lips.His hands gripped my thighs harder, causing me to buckle in and jolt them against him.His friend rubbed against me ,a louder moan escaped my mouth. I pushed him away."We can't" I exclaimed breathing heavy.I couldn't meet his gaze,It was to strong. His fingers pushed my face up to meet his."Look me in the eye and tell me you don't want me.Right here right now."he said leaving me without words. "Tell me you don't want me! "he said a little louder.I looked him square in the eye and spoak. "I want you....but I can't have you..."
The Dark Kiss {Jimin x Reader FF} by JimchiandJisooshi
JimchiandJisooshi
  • WpView
    Reads 248,016
  • WpVote
    Votes 9,747
  • WpPart
    Parts 33
You felt your heart pound against your chest. It's a vampire, and it looked hungry. Vampire AU Started: 27/7/2018 Ended: 20/6/2019 WARNING: INCLUDES DARK THEMES AND MURDER. [COMPLETED]