HulairaIdris0's Reading List
199 stories
KISHIYATA  by kawusss
kawusss
  • WpView
    Reads 375
  • WpVote
    Votes 7
  • WpPart
    Parts 5
zaman kishiyoyi masu bakin kishi da ban dariya
MUGUN ZALUNCI by uwanibachaka
uwanibachaka
  • WpView
    Reads 13,790
  • WpVote
    Votes 684
  • WpPart
    Parts 36
MUGUN ZALUNCI Labarin Ruk'ayyatu, tana tsaka da rayuwa da mijinta Lami'do mutuwa ta raba tsakanin su, bayan wani lokaci Ruk'ayyatu ta auri Abubakar, Abubakar yanada mata Mimi, Mimi mace mai tsananin kishi, zata iya aikata komai akan kishi, ya rayuwar Ruk'ayyatu zata kasance a gidan Abubakar
SOYAYYA KO SHA'AWA by jami1020
jami1020
  • WpView
    Reads 155,152
  • WpVote
    Votes 5,312
  • WpPart
    Parts 60
labarine da ya kunshi rikitacciyar soyayya da ramuwa,Wanda masoyan suna son juna Amman sun kasa gasganta haka Wanda har suka kusa su rasa juna hmmmm me zai faruuuu
WACECE NI ✔ by DielaIbrahim
DielaIbrahim
  • WpView
    Reads 33,877
  • WpVote
    Votes 2,167
  • WpPart
    Parts 73
Almost true life story.. it's deals with challenges,with so much difficulty in life...
DAUƊAR GORA...!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 9,187
  • WpVote
    Votes 339
  • WpPart
    Parts 6
Labari mai cike da bahaguwar cakwakiya, ɗimuwa, ruɗani tare da bam mamaki. tsantsar mulki da ƙarfin ikon masu mulki. tsaftatacciyar soyayya mai cike da nagarta da dattako.
SAUYIN RAYUWA ✅ by divaadoveysdiaries03
divaadoveysdiaries03
  • WpView
    Reads 5,045
  • WpVote
    Votes 347
  • WpPart
    Parts 67
labari akan yadda rayuwa ta kan sauya wa Dan Adam.yadda abubuwa sukan juya su rikice su firgice har mutum yaga kamar shi kadai aka tsana,ko kuwa ya mance da rahamar Allah a gare shi,da jarabawar da Allah yayi Alkawarin jarabtar bayin Sa masu imani.se su ruga cewa an sa musu hannu ,bayan jarabawa ce daga Allah (SWA). se Kuma SAUYIN da kanzo da mance haushi,farin ciki,Murna da Jin dadin rayuwa .Allah ya datar damu .Amin
RABON AYI by FareedaAbdallah
FareedaAbdallah
  • WpView
    Reads 8,291
  • WpVote
    Votes 930
  • WpPart
    Parts 33
Labarin ibtila'in da yai ta afkawa Fareeda matar Mukhtar a dalilin satar fita
SANADIN CACA by SAKHNA03
SAKHNA03
  • WpView
    Reads 22,778
  • WpVote
    Votes 568
  • WpPart
    Parts 32
..........jinkirin auren danayi bai isheni jarrabawa ba,sai baba ya badani a caca?.......Wani ɗan daba ,ɗan shaye shaye,wanda bai san ya rayuwar mutane take ba ballantana yayi abu irin na mutanen. Taya zan fara rayuwa da wannan mutumin tukunna,taya zan fuskanceshi a matsayinsa na mijina,bayannni kallon da yakeyi min bamma kai matsayin dabbarsa ba a wajensa???? To wa zan kaiwa kukana ma,duk dai SANADIN CACA ne,koda baba zai ban haƙuri yarigada ya ruguzamin rayuwata a sanadiyyar cacar sa......
RUFAFFEN SIRRI by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 4,568
  • WpVote
    Votes 335
  • WpPart
    Parts 10
labarin Sajeeda da ta ga jarrabawar rayuwa,ta wayi gari cikin tsananin ciwon da bata san ya akayi ta same shi ba,duk halin da take ciki makusancinta ya jefata a ciki
RUWAIDA ✔️ by rahma_Inuwa
rahma_Inuwa
  • WpView
    Reads 267,241
  • WpVote
    Votes 32,567
  • WpPart
    Parts 54
Poor Ruwaida Mahmoud had to get married to her friend's brother, Turaad, a rich sophisticated Doctor not knowing she had signed a contract to save her life! _______________________________ Her eyes tinged with tears the moment she raised her head to look at him. All the while he spent talking to her, she had her head down, staring endlessly at her hands. His words filled with a sincerity which he had shown broke her to pieces. The most she could do was smile at him. Even if she wanted to, her words wouldn't be able to make sense. She had so much to say, so much to let out, but then, her vocals refused to let her. He held both her hands and smiled back, his other hand on the small hospital bed she had laid. "You scared me Waida, I almost passed out seeing you being trolled back into the ICU you know," He said, and laughed, ducking his head low, as the way he had acted replayed in his memory. She also chortled silently, not minding the tears that refused to stop, moments like this, always left her emotional. "I did? But I'm fine now ain't I," she asked and he placed a hand on his forehead, his overdramatic wife mode had just been turned on. "Yes you're, but please don't ever do that again," he said with a stern face. "Promise me," With an absentminded look in her eyes, she nodded and gave a quick reply. "Yes Muhammad, I promise," Love_ Silentwriter ☕️