nafisatwasim's Reading List
7 stories
DAGA TAIMAKO by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 26,097
  • WpVote
    Votes 1,589
  • WpPart
    Parts 10
takaitaccen labari mai ban tsoro da Dariya yana kuma k'unshe da darasi sosai
MAKANTAR ZUCI  by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 19,353
  • WpVote
    Votes 2,950
  • WpPart
    Parts 15
Rayuwa kan zo ma kowa da kalar qaddarar sa, walau khairan ko akasin hakan. A duk yanda ta zo maka da kamata yayi ka rungume shi cikin gode ma Allah akan sauran ni'imomin da ya maka ba tare da sanya damuwa ba. Zainab (Amra) da Fatima (Amma) suna cikin ya'yan da duk faɗin unguwar su babu kamar su. Ba unguwar kaɗai ba hatta dangin su ba wanda ya samu gata sama da su. Mahaifin su ya yi kokarin saka su a makarantu masu tsada don yana biyan sama da miliyan a kudin makarantar kowacce a cikin su, sannan daidai da ruwan da su ke sha ya tabbatar da mai tsada ce. Hakan ya sa mutane ke jin haushin mahaifiyarsu da duk da faɗin ya maida aurensa da Mahaifin su yayi a kanta, kin dawowa ta yi. Mutane kan kira ta da sakarya mai gudun arziki, wasu na dangantata da wa'inda ko a duniya ba su da rabo balle a kiyama, duk ta haɗa tayi biris da su har sai lokacin da amaryar sa ta kama shi dumu-dumu yana aika aika da ɗiyar cikin sa. "Anty duk ranar da kika san wani irin miji kike aure zaki dena biye masa wajen tsine min, sannan za ki yi da na sanin kasantowarshi cikin qaddarar rayuwar ki" su ne kalaman da ya dawo mata sabuwa a zuciya, rufe ido tayi cikin burin ta bude su akan Amma ko ta nemi gafaranta amma inaa Amma tayi mata nisa, nisan da ba zata iya kamo ta ba balle har ta nemi gafaranta. BAN YARDA A KWAFE MIN SHI DAGA KAFAR WATTPAD BA, YIN HAKA SHIGA HAKKI NE. ZAI DINGA ZUWA SAU ƊAYA A SATI SANNAN RANAR DA AKA KAMMALA ANA IYA NEMAN SA A RASA SAI A SHAFIN OKADA. INA SONKU IRIN SOSAI DA SOSAI DINNAN. INSHA'ALLAH BA ZA KI YI DANA SANIN TAFIYAN NAN BA.
ABADAN by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 158,782
  • WpVote
    Votes 6,907
  • WpPart
    Parts 23
is all about destiny again
Dangantakar Zuciya by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 328,016
  • WpVote
    Votes 22,277
  • WpPart
    Parts 46
A heart touching story
KHAIRAT  by deeveykay
deeveykay
  • WpView
    Reads 93,774
  • WpVote
    Votes 5,060
  • WpPart
    Parts 22
A naki tinanin zan bari ki zauna a gidan nan ke kadai....kin kwace min miji kin kwace yayyana yanzu kuma mai kike so gareni...Khairat, farin cikin yayyana shine farin ciki na duk mai son ya batamin ya taba farin cikina.....ku biyo dan sanin ya rayuwar KHAIRAT wanda ke cike da abubuwa daban daban soyyaya, tausayi....
ITACE K'ADDARATA by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 139,452
  • WpVote
    Votes 6,581
  • WpPart
    Parts 57
Itace k'addarata labari ne akan wata yarinya yar shekara goma sha shida da mahaifinta ya sata a caca,akan duk wanda yaci cacar shi zai aureta,Alhaji mamman wani tsoho ya lashe cacar,Mahaifinta ya hadata aure dashi,idan ta fuskanci wulakanci da tsangwama wajen matarshi da ya'yenshi,kasancewar shi mijin hajiya ne,idan yaron gidan Imran ya kamo da sonta,Ku biyo ni dan jin ya me zai faru Imran da son matar babanshi
Gidan Bature by Ummusubaya
Ummusubaya
  • WpView
    Reads 69,731
  • WpVote
    Votes 3,361
  • WpPart
    Parts 10
Romantic Love story&Family Saga