Huguma books
20 stories
CAPTAIN SADIQ  by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 179,305
  • WpVote
    Votes 7,812
  • WpPart
    Parts 54
d'an tsokacin labarin CAPTAIN SADIQ ya kunshi rayuwar soja ne mai zafin zuciya, d'aurewa rashin fara'a tun bayan lokacin da Allah yayiwa matarsa rasuwa, bayan ta haifa masa baby girl wadda taci suna mahaifiyarsa wacce Allah ya d'aura masa son ta, Hakan yasa duk mai aikin da aka kawo domin kula da yar tasa sukan gudu ko ya koresu, saboda rashin gamsuwa da aikin nasu, ko saboda cin kashin da suke fuskanta a wajan sa, hakan duk yanada nasaba ne da tun bayan rasuwar matarsa KAUSAR ya rasa walwala, har mahaifiyar sa ta fara gajiya da irin halin nasa, kwatsam sai ga Allah yasa mahaifiyar sa ta samo mai aiki FATUHA wadda ta adabi mutanan kauyan su da rashin jinta, haka yasa k'anwar mahaifita tahowa da ita birni aikatau gidan su CAPTAIN, ko mutanan kauyan sun huta da halin ta, ya kuke tunanni masu karatu? shin FATUHA zata d'au wulak'ancin CAPTAIN SADIQ koka zata rama tunda dama bata ji ko a kauyan su RANO mu kaftan💃
KAINE SIRRI NA by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 55,503
  • WpVote
    Votes 1,508
  • WpPart
    Parts 22
Love story
TAURA BIYU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 284,683
  • WpVote
    Votes 20,479
  • WpPart
    Parts 28
Love between a muslimah and christian✍
DACEWA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 369,954
  • WpVote
    Votes 23,030
  • WpPart
    Parts 36
unexpected relationship last longer,,,, as east meets west in love....
BAK'AR_RANA by dijawaziri
dijawaziri
  • WpView
    Reads 25,314
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 17
Miye ban bancin ki da karuwa? Zina kuma kinyi shi don Haka kije Allah ya tsine miki!!! Innalilahi wa inna ilaihi ranjiu'n Abba karkamin haka karka k'arasa kassara min rayuwa Abba Anya kuwa kai ne mahaifina ? Karki damu Aneesa ni zan zame miki komai a rayuwa zan share miki hawayen ki, kuma idan Allah yayarda sai duniya yafi alfahari dake... Kin cucemu kin zalun cemu kinci amanar Yardan Allah ya isa tsakanin mu dake... Aneesa yanzu kina ganin kinmana adalci kenan ? Yanzu dama abunda keke aikatawa kenan bamu sani ba kin cucemu Allah ya tsine miki Albarka da haihuwar ki wlh gara b'arin ki shegiya me Bakar zuciya.. Idan har kina son mahaifin ki ya dawo gare ki tow ki tabbatar Kairiyya ta yarda zata aure ni idan kuma ba hakaba keda mahaifin ki wlh sai dai kiga gawan shi kuma gawar ma sai naga dama... Anty dama kece mommy na ba Yadiko ba ? Anty menayi miki kika tafi kika barni alokacin da nafi bum'atar ki... Aneesa wata shida kadai nan gaba yar baiwa ke dashi a bincikin da likita yayi, yace da wuya ta wuce wata shida a raye idan kuma ta shige tow tayi nasara
UKU BALA'I (Completed) by Kamala_Minna
Kamala_Minna
  • WpView
    Reads 66,985
  • WpVote
    Votes 3,738
  • WpPart
    Parts 77
"kin gama aikin ki don haka ga tukuicin ki". Ya fadi yana sanya hannu cikin aljihunsa yana zaro bandir din yan dubu dubu guda biyu ansa tayi tana mai kau da fuska kamar bata so ba. "Sannan kuma wannan lamarin ya kasance tsakanina da ke in har naji labari mai kama da shigen wannan lamarin kin san Allah sai kin bar filin duniyar nan". Ya karashe fuskarsa a daure kamar bakin hadarin dake kokarin zubda ruwa. Ko a jikin ta bata nuna damuwa da maganganunsa ba illa tsaki da tayi can kasar makoshi ta na balle murfin motar ta fice Khairiyya dake takure bayan mota ta duba da wani irin yanayi na tausayawa tana faman gyaɗa kai kafun ta dubi Alhaji Mati. "batar da sunanka sananne ka aro na banza ka sakawa kan ka akan wani KUDIRI naka na daban...Uhmm ba na ganin wanda ya isa rikakken mutum mara tsoro zai fito da wannan salon na boye sunan sa domin duk wanda yake so ya fado DUNIYAR SHAHARA a wani fanni da sunan sa ya kamata a san shi ko an rufe babin sa ba za taba mantawa dashi ba da abin da ya aikata". Tana gama fadin haka ta buga murfin motar da karfi yan yatsunta biyu ta dagawa Khairiyya wacce a wannan lokacin ta dago da kanta tana dubansu su duka biyun cikin yanayin na rashin inda suka dosa a tsakanin su. "Hajiya Layla" Ya fadi da murmushin mugunta a laɓɓansa kafun ya dora. "...abu daya zai sa na kyale ki a filin duniyar nan shi ne wannan yarinyar da kika bada takomashin taimako har na same ta saboda ita ce hanyar samun arzikina da nake burin cimma wa wannan dalilin zai hanani yi miki komai amma duk da haka ki tsumaye ni ina nan tafe". yatsine fuska tayi kafun ta juya ta fara takawa kan kafafuwanta. Dariya yake yi sosai da sosai har yana buga sitiyarin motar kafun ya tsagaita kamar daukewar ruwan sama fuskar nan tashi ya haɗe ta waje daya kafun yayi wa motar ki ya fizge ta kamar mai kokarin tashi sama.
AMRAH NAKE SO! (Completed✅) by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 191,443
  • WpVote
    Votes 17,464
  • WpPart
    Parts 79
"Sickler gare ta, kuma ku kuka ja mata." Ta yi shiru daga nan, dafe da goshinta, tana jin yadda kanta ke sara mata. "A kullum dad'a wayar wa mutane kawuna ake game da awon genotype, amma wasu sun kasa ganewa, sun kasa sanin darajarsa."
ZUCIYAR MUTUM BIRNINSA by Ummy_Saudah
Ummy_Saudah
  • WpView
    Reads 86,987
  • WpVote
    Votes 5,538
  • WpPart
    Parts 30
Strictly inspired by TrueLove, extraordinary LoveStory,revolving around Islamic Values,Family goals,Friendship,Destiny nd a lot more, Showcasing dis in a super baffling way, #ZuciyarMutumBirninsa, sabon salon labari,wanda ya ke tafe da asalin qasaita a tattare da qasurgumin girman da son zuciya ke takawa Mutum a gun tafiyar da akalar rayuwarsa, wala goodvibes ta shirya yin boosting ko kishiyarta, mu shigo cikin rayuwar wa'annan bayin Allah, ko don dandanama kawunammu ainihin zuma da madacin dake danqare a cikin kundin rayuwar tasu, love makes d world go round abi, a kanta kangararren mutum ya kan rikide mana, akanta mutum me kudi kan dawo matsiyacin gaske, it's possible for friends to turn enemies, hk ne?, all in d name of love, ok, then we shall see, my readers/supporters 'm so much in need of d qualities surrounding dose title's i now gave u,pls give me d strength to write,write nd write without being tired mana, inspire me with ur support, u guys should tap nd read,promise u will never regret it,Insha Allah, started on 22nd July 2018, ended on 25th february 2019 o Saudah Adam Isah SUNNY SMILES,
FATE by missdewu
missdewu
  • WpView
    Reads 110,059
  • WpVote
    Votes 12,349
  • WpPart
    Parts 36
Fate follows the life of two young ladies, Nooriyya and Samha. Nooriyya lost her parents at a very young age, she was left in the care of her step mother. She went through a lot under her stepmother including hawking but her life made a dive for the worst when she was raped, one night by someone in the midst of his drunk friends, her life never became thesame again. Samha is a girl who had everything, though raised by a single mother. Every guy she wanted, she gets. She had Fahad in her clutches too, a young billionaire with a sparkling clean personality on the surface but have a dark side buried. She had him all wrapped up until it blew all up in her face. That's the beginning of her own misery.
My Name Is Fatima Batoul (ONHOLD) by zaynab_goni
zaynab_goni
  • WpView
    Reads 36,609
  • WpVote
    Votes 5,007
  • WpPart
    Parts 18
This is a story of a 24years old Fatima Batoul Qasiim. CEO of FBQ Cosmetics She has this hatred for men after what her Father had done to her Mother. She promised herself not to ever trust a Man,but she broke her promise. FaizulAnwar Gaddafi CEO of a construction company, Fgees Company. He had a daughter UmmulKhairi , whom he love so much. Anwar shut himself out from people when his wife left him. It took him a year to bring back his real self. He taught he could never love again. But Nooo, until he met Fatima Batoul , He deeply fell in love with Fatima Batoul.Qasiim, The Love Of His Life. MY NAME IS FATIMA BATOUL.