NanaAisha94's Reading List
189 stories
MATAR AMEER by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 37,825
  • WpVote
    Votes 1,352
  • WpPart
    Parts 71
'Ammi ya zan yi da rayuwata? Ya kuke so in yi da zuciyata? Ban taba ba...daidai da rana daya ban taba mafarkin yin rayuwar aure ba tare da Ameer ba. Na roke ku da Allah ku zuba idanuwanku kawai a kaina, ina ji da kun san yadda zuciyata ke tafarfasa a duk lokacin da kuka yi min zancen auren wani wanda ba Ameer ba da tuni kun daina...' Kuka sosai take yi, kukan da ke fitowa tun daga k'asan zuciyarta yana ratsowa tsakanin idanuwanta. 'Na sani akwai zafi da radadi Ameerah, na san miye so, na san gubarshi saboda ni ma na tab'a dandana. Sai dai Ameerah ba za mu zura miki idanuwa ba, shekarunki ashirin da takwas kenan babu aure, kina zaune jiran gawon shanu. Waye ya san inda Ameer yake yanzu? Wa ma yake da tabbacin yana da rai ko babu?'
NI MA MATARSA CE  by habibaimam1986
habibaimam1986
  • WpView
    Reads 5,964
  • WpVote
    Votes 303
  • WpPart
    Parts 44
labari me cike da darasi, kudi ba Shi ba ne komai Wanda Kuma kake ganin Bai isa ba sai kaga ya isa, labarin yarinyar da ta taso cikin kwazzabar mutane a dalilin bata da UBA shin yaya rayuwarta takasance, Ku kasance da alkalamin YAR GIDAN IMAM.
Hearts On Fire by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 28,624
  • WpVote
    Votes 4,304
  • WpPart
    Parts 37
She defines the phrase 'Fire for Fire', but what happens if he doesn't see that fire bubbling in her rock? And not even understand it even if he sees it? At some point, her fire gets doused and she lives like a drowned cat with tears all over, but what hurts her the most is, he never notices. She hates him at first meeting, he derives joy from hurting her soul without an ounce of guilt. She sets to revenge, revealing the darkest secret of his life. On his quest for revenge, his walls will crack. The barries surrounding his heart will burn right before his eyes. His Drakaina, as he named her, will set his heart on fire and when he smiles back at her, her heart too will be set on fire.
NI DA ABOKIN BABA NA by Ameerah_rtw
Ameerah_rtw
  • WpView
    Reads 17,071
  • WpVote
    Votes 500
  • WpPart
    Parts 12
"Pleaseeee mana feenah....!!"ya fada cikin wata irin murya wacce ta narke cikin tsantsar kauna da soyayya. Kaina nake girgizawa a tsorace, "Bazan iya ba, kaifa abokin babana ne plssss ka kyale ni, bazan iya ba wallahi!!" Idanunshi ya zuba min wadanda suke a lumshe kamar na mashaya, dama a yawancin lokuta haka suke, sai dai na yau sun banbanta da na sauran lokutan. Na yau cike suke da wata irin soyayya, zallar kauna, pure love, I can sense them radiating from his body. Muryarshi ta kara yin kasa sosai, "na gaya miki bazan iya bane Feenah, it's not as if wani sabo ne nake shirin aikatawa ba" Kai na cigaba da girgizawa hawaye na sauka akan kumatu na, ya zanyi da rai na da rayuwa ta ne ni kam? Bana son gaskata kaina, amma I have to admit it. Na kamu da matsananciyar soyayyar Abokin Babana! Wanda a gani na hakan zallan sabo ne. Bansan ya akayi ba sai ganin shi nayi a gabana, kafin inyi wani yunkuri yayi pinning dina da bangon dakin, "I love you Safeenah.... N I Know you do, u just don't want to admit it!" "no....no...I...I... "na fara fada cikin in'ina kafin inji wasu tattausan lebba sun hana ni karasa maganar. Lebena na kasa ya kamo ya fara tsotsa cikin wani irin passionate kiss, a hankali na lumshe idanuna tare da kamo nashi leben na sama, na ji lokacin da ya kara hade jikina da nashi kamar zai tsaga cikinshi ya saka ni ciki, muka fara wani irin hadamammen kiss. Ya Allah! He is my father's friend for goodness sake!!! Zuciyata tayi ta nanata maganar, but hell!! I couldn't let him go, sai ma kara kamo kugunshi dana yi na kara hadashi da jikina.....
BAHAGUWAR SOYAYYA by Naseeb01
Naseeb01
  • WpView
    Reads 2,654
  • WpVote
    Votes 129
  • WpPart
    Parts 28
Makahon so, shine lokacin da sashe ɗaya ya makance akan soyayyar ɗaya sashen. Gurgun so, shine son da sashe ɗaya yake mutuwar son ɗaya sashen amma bai samu goyon bayan ɗaya sashen ba... Bahagon so fa...? Biyo mu don jin labarin wasu matasa da iyayensu suka ginasu akan soyayyar junansu, har ginin ya so ya wuce gona da iri, sai dai kash a mahangar kowannensu ɗan'uwansa yana tafiyar da rayuwa ne akan bahaguwar hanyar da ba zata ɓulle ba, rayuwar matasan ta bi cikin sarƙaƙiya wadda ta gangara cikin rayuwar Jami'a... Za su bijirewa iyayensu, ko kuwa za su bijirewa soyayyar da take zuciyarsu wadda tun kafin su san kansu aka dasa musu ita a zuƙatansu? Tabbas labarin yana tafe tare da bugun zuciyar mai karatu, kuma mai karatu zai zama cikin shauƙi da son jin abin da zai faru cikin kowanne shafi... Idan ka fara sai ka tiƙe don tunanin abin da zai je ya dawo na labarin zai ta bibiyarka.
🫀 ZUCIYA.... ✓ by AutarMama56
AutarMama56
  • WpView
    Reads 18,861
  • WpVote
    Votes 1,789
  • WpPart
    Parts 31
A romantic love story.... read and find out🥰💃💃💃
AUREN BAZATA by ZainabYakasai
ZainabYakasai
  • WpView
    Reads 12,820
  • WpVote
    Votes 270
  • WpPart
    Parts 17
An unexpected marriage is my 2017 story,hope you'll enjoy reading every part of it.
NAZEER...! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 13,310
  • WpVote
    Votes 855
  • WpPart
    Parts 45
Labarin Wani Matashin Dan Jarida mai Girman kai da Isa..!
GAMON JINI by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 4,137
  • WpVote
    Votes 99
  • WpPart
    Parts 12
Read and find out💃
KHADIJATUU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 286,277
  • WpVote
    Votes 24,841
  • WpPart
    Parts 66
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba, zaka iya cewa na wulaƙanci ne da nuna isa, al-halin babu hakan a tare da shi ko kaɗan, ƙarasowa yayi gun da Khadijatu take kwance ya duƙo daidai ita, ya hura mata iska a fuska kamin ya kai hannu ya taɓa jikinta. Hannun yasa ya tallafota ta dawo saman cinyoyinsa, fuskarta na fuskantar tasa, ido ya sakar mata kamar yau ya fara ganinta, a hankali ya kai hannun ya shafa gefen fuskarta, tausayinta ne yake ƙara shiga zuciyarsa. Shi kansa yana ji a jikinsa akwai wani sirri dake tsakaninsa da haɗuwarsa da Khadijatu, sirrin da har yanzu bai san na minene ba, yana jin shi ɗin wani bangone a shafin rayuwarta, lallai idan har babu shi a ƙaddarar Khadijatu toh babu wanzuwar labarinsa a doron ƙasa, yana ji a jiki da kuma ruhinsa domin ita akayi shi, kamar yadda yake jin da a'ace ya rabu da ita tsakanin jiya zuwa yau da bai san yadda rayuwarsa zata kasance ba, bai san wane irin hali zai samu kansa ba, dan baya taɓa rasa natsuwarsa idan yana kusa da ita, idan tayi nisa dashi ji yake kamar ya rasa wani ɓangare na jikinsa. Ba sonta yake ba, dan baya tunanin zai iya buɗewa wata ƴa mace zuciyarsa, tun bayan abunda Malak tayi masa, sai dai kuma yana jin fiye da yadda yake ji idan yana tare da Malak, yana jinsa cikin wani yanayi wanda bai taɓa ji ba idan yana tare da Malak. ® 2018