Sahra
12 stories
💖SAHRA💖 by habiebahlurv
habiebahlurv
  • WpView
    Reads 248,720
  • WpVote
    Votes 11,775
  • WpPart
    Parts 59
Very hot romantic story?
SIRRIN MIJINA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 257,499
  • WpVote
    Votes 17,600
  • WpPart
    Parts 33
Ko kad'an Nafeesah bataso idanta yake shiga cikin na Dr. Hisham, takasa gane inda zuciyarta ta dosa, menene amfanin wannan baqar rayuwar datakeso ta jefa kanta aciki, menene amfani wannan baqar zuciyar tata, ina amfanin rayuwar da shed'an yayi qawanye acikinta,menene amfanuwar ta akasantuwar ta musulma indai har tana dauke danigiyar auren wani amma zuciyar ta na kwad'ayin waninsa!!! Runtse idanta tayi sannan ta sauke kanta a k'asa a sarari take furta "A uzu billahi mina shaid'anirrajeem" Dr. Hisham dake kan aikin shi na duba patients ya d'ago ya kalleta cikin mamaki,amma beyi magana ba kasancewar ya saba ganin hakan atare da ita...kokarin dauke idanta take daga bakinshi yanda yake wurgawa mara lapian tambaya bakin nashi na qara fixgar hankalinta ci takeyi tamkar ta manne bakinshi da nata wuri d'aya!!!!!!!!! Dafe kanta tayi dake barazanar tsage mata a zuci tace "Laifin zuhra ne data kame sirrin mijinta daga gareni dabata jefani cikin wannan tashin hankalin ba..inama ace banzo duniya ba.
HUSNIYYA KO HUSNAH by Ummy_Saudah
Ummy_Saudah
  • WpView
    Reads 44,823
  • WpVote
    Votes 1,999
  • WpPart
    Parts 70
am i really in d shoes to say something, as in right now, no pls spare me, am damn happy plus scared at d same time, buh never mind,lemme try my best with dis masterpiece, to fah,ga wata sabuwa wai inji 'yan caca, this is a truelifestory #HUSNIYYAKOHUSNAH, it have been in my hrt nd mind for over a decade already,i have these spirit in writing all my life,buh never have i pursued dis,i never thought of showcasing these for years, ALLAH WAHEED cikin dare daya kawai se komai ya canza,nd am here already,pls am i welcomed here, ~ ~ BISMILLAHIRRAHMANIRRAHEEM, Godiya irin wanda bai da iyaka ya tabbata ga ALLAH madaukakin sarki da ya bani damar fara novel dinnan,ALLAH kamar yadda ka bani damar farawa kasa na qareshi lfy,Ya Rabbul Izzati, ~all parts of this novel are partially fiction which makes it slightly real,its mainly inspired by true life events,buh pls ba'ayishi dan cin zarafin wani ko wata ba incase ko yayi daidai da rayuwar wani ko wata,its a total coincidence, NO MALICE ~ban yarda wani ko wata su juya min lbr ta ko wani siga ba tareda izini ba,hope za'a kiyaye, ~fatana novel din ya ilimintar kuma ya nishadantar da readers coz i see them as my source of strenght throughout d journey , ~Aisha Adam,Aisha Ashir,Khadijah Rabi'u,Fadila Muhd,Hauwa jibrin,Maryam Muhd,Firdausi Muhd hrt u all, u guys have a very special place in my hrt,i see u as my inspiration all d way.
Budurwa ko Bazawara.(Hausa Novel) by ummy2996
ummy2996
  • WpView
    Reads 34,738
  • WpVote
    Votes 2,179
  • WpPart
    Parts 10
Labarin Aliyu wanda shi mahaifin shi mai azababben kudi ya rasu. Suna zaune da mahaifiyar sa da kanwar sa Hanifa a cikin wani makeken gida. Amma sede wajen auren sa mamar sa take kawo mai matsala.
💝KARUWA CE💝 by habiebahlurv
habiebahlurv
  • WpView
    Reads 101,313
  • WpVote
    Votes 3,938
  • WpPart
    Parts 26
takowa tafarayi cike da kissa tazauna bakin bed din. A hankali faruq yabude idon yatsurama boos dinta dake cike fam ido, hannunsa yakai a hankali yana shafawa tare da lumshe ido. "Baby boos dinki lamshe.....gasu manya..." Murmushi tayi takara matso kusa dashi , rungumeta yayi yana aika mata sakonni yayinda itama ke mayar mishi. Sosea suka rikice dukansu faruq sai sumbatu yake....yayin zubaida tazage sai kukan dadi take, don faruq yaiya sarrafa mace. Ballemata bra dinta yayi, boos dinta suka bayyna . jin saukar boos dinta ajikinshine yasa yakara rikicewa sosea yake tsotsarsu kamar zai cinye su. Zubaida dukta rikice jira kawai take yashigeta, sunfi 40mins ahaka kafin ya afka mata saida yay30mins kana yafi to...kowannemsu numfashi yake fitarwa , sosea yarungumeta ajikinshi. "Baby na nayi missing dinki sosea wllh, yau sati biyu rabona da ke ...nayi missing din sweet HQ naki." Murmushi tai "me too baby..." Wanka sukayi suka sirya , kamar ko yaushe tamaida katon hijab dinta da nikab da safa.
EZNAH 2016✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 468,760
  • WpVote
    Votes 48,897
  • WpPart
    Parts 41
It's all about destiny...
KANO TO JIDDAH by ZahraSurbajo1
ZahraSurbajo1
  • WpView
    Reads 19,917
  • WpVote
    Votes 381
  • WpPart
    Parts 1
labarin akwai tausayi,daga farko,amman akwai zazzafar soyayya daga karshe,ku shiga ku karanta nasan ze kayatar daku.
MARYAMU by UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Reads 67,264
  • WpVote
    Votes 4,666
  • WpPart
    Parts 30
Harararta Aliyu yayi jin abinda tace sannan yayi tsaki ya dauke kai, cikin ranshi kuwa cewa yakeyi yarinya bakiyi karya ba don kuwa sosai na tsaneki ko sha'awar ganinki banayi.
Takiyah  by arewa_hausa_novel
arewa_hausa_novel
  • WpView
    Reads 16,051
  • WpVote
    Votes 577
  • WpPart
    Parts 13
Issa love story
SAMU YAFI IYAWA by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 216,303
  • WpVote
    Votes 13,058
  • WpPart
    Parts 20
Its all about Abusive marriages ,sex and loyalty.