Books reading
57 stories
MIJINA NE! ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 106,106
  • WpVote
    Votes 6,614
  • WpPart
    Parts 27
Ashe dama ana mutuwa a dawo? Ashe dama in mutum ya mutu, aka binne shi a kasa zaka iya ganinshi a rayuwarka? Kodai idonta ke mata gizo? Ko kuwa ta haukace ne? Aa, kila kuma kuncin da rayuwarta take ciki shine take ganin mutanen daya kamata ace tana tare dasu? Amma tabbas mijinta ne, shine. Ta tabbata shi din ne. Ga murmushin shi nan, dariyar shi, yanayin yadda yake tafiya. Wallahi shine! Shin mijin nata ne ko kuwa? Da gaske shi din take gani ko kuwa? Amma ba'a mutuwa a dawo. Saidai a yanayin yanda rayuwarta take juyata, takan iya cewa ita a nata fannin rayuwar, kila mutum yakan mutu sai ya dawo. Mijinta ne, kome zasuce bazata taba yarda dasu ba. Aisha Malumfashi.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 277,803
  • WpVote
    Votes 21,590
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
AJALIN SO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 625,891
  • WpVote
    Votes 32,416
  • WpPart
    Parts 49
Meet DR MOHAN...and his two weird wives. #Banafsha #mohan #nimrah
SAKAMAKO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 849,610
  • WpVote
    Votes 44,316
  • WpPart
    Parts 48
Ya zatayi da Yarinyar da bata kai ta goge mata takalmi ba amma ta kwace mata miji?...... #Suhan #captain majeed # Zarah
Rank by Princesss___am
Princesss___am
  • WpView
    Reads 102
  • WpVote
    Votes 2
  • WpPart
    Parts 4
Two soldiers, different ranks, impossible love story. "A relationship between you and I is impossible, we're not in the same rank. Not in the military or in life" he said and turned to walk away. "Rayyan! Rayyan!!" She called as he walked further away from her. "Staff Sergeant Rayyan Abbati Gana! How dare you walk away from an officer of a higher rank" she said. Even though it broke her heart to enforce her authority on him, it was the only way she could get him to stop. Immediately, he stopped, turned around, stamped his left foot and raised his right hand in a salute, to her. They loved each other so much but she was on a higher rank than him and her father, a General would rather die than let his daughter be with a mere Staff Sergeant.
Hilwa. by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,866,403
  • WpVote
    Votes 41,036
  • WpPart
    Parts 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.
BECOMING MRS BUGAJE (COMPLETED, 2019) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 1,983,899
  • WpVote
    Votes 35,715
  • WpPart
    Parts 16
#1 Youth 13th October, 2019. #1 parenting 11th August, 2019. #1 attorney 30th Sept, 2020 #5 Youth 1st October, 2019. #3 youth 28th August, 2019. #15 English 30th August, 2019 Maryam was afraid of how he made her feel. The reality of her circumstances. She had never been this emotionally raw, weak as she was with Mubarak, she physically felt safe in his presence. She had never felt safe in the presence of a man like she did with him. That was not on her agenda. She wasn't supposed to be feeling all the things she felt now, but they were there. That was the last thing she wanted. She could sense his resistance, she had never seen a man so intent on not liking her as he. The rest just ignored her, him? He saw her but it felt as if he didn't want to. And here she was all intent on Becoming Mrs Bugaje. What would he say to Maryam? This would devastate her beyond all measures. His hands travelled to hold his nape, squeezing the thick muscle there, he had never felt so worthless all his life like he did now. A graceful light-eyed girl who brightened a crowd with her mere presence, a girl with the heart of gold, his young gazelle. He had her right where he wanted, loving him like no other, despite him being reckless, nonchalant, a liar by omission and a rogue she still loved him whole. Her love made him so full that despite giving her his all he was still left with excess from her. This was the woman he would inevitably lose because of his recklessness. She would face the pain. A pain of Becoming Mrs Bugaje. He had vowed to protect her from herself. Yet he had pushed her over. He had vowed to make her see what people had done to her, she taught him forgiveness. Under all that crazy bubbly mouthiness, was his angelic queen, compassionate, loving- a jewel. Yet he ruined her. Now her ruin was his ruin, he had carried his pain long, hard and deep in his heart. She was a pain he was willing to live through life with. Her voice what he lived for. Her smile his home.
THE NEMESIS OF SAKINAH...KADDARAR SAKINAH✅ by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 147,139
  • WpVote
    Votes 18,175
  • WpPart
    Parts 71
Littafinnan Ingausa ne; wato hadakar turanci da Hausa. Shin ko ya rayuwar yan mata guda biyu zata kasance, a yayin da iyayensu zasu turasu aikatau; wanda ta hanyar iyayen keso su yiwa kansu kayan daki idan hidimar bikinsu ta taso. Shin wannan hanya da iyayen suka dauke zata bulle kuwa? Bayan dukansu yaran ba so suke ba? Me zai faru ga Sakeena wacce take fitsarin kwance, gata da rashin hakuri? Shin zaman gidan aiki zaiyi mata sauki kuwa? Habeeba fah? Wanda hakuri da juriya sune halinta. Shin aikatau zai chanza mata halayenta? Ku biyoni domin kuji yadda tafiyar zata kama. Aysha Malumfashi ce.
Rana D'aya  by miemiebee
miemiebee
  • WpView
    Reads 146,206
  • WpVote
    Votes 10,483
  • WpPart
    Parts 47
AFZAL NAZEEFAH AMAL
MOON by nimcyluv
nimcyluv
  • WpView
    Reads 76,490
  • WpVote
    Votes 5,023
  • WpPart
    Parts 40
Safarar mata