FatimaUmar781's Reading List
6 stories
HAYATUL-ISLAM  by phartyBB
phartyBB
  • WpView
    Reads 151
  • WpVote
    Votes 10
  • WpPart
    Parts 2
Bayan ƙaddarar soyayya ta haɗa su da juna tafiyar ba ta yi nisa ba ƙaddarar rabo ta nemi raba su. Rabo abu ne mai zafi, wanda yake tarwatsa dukkan buri. Stay tuned!!! Coming soon!!!
UWA UWACE... by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 292,623
  • WpVote
    Votes 32,091
  • WpPart
    Parts 49
Uwa uwace... ku biyoni ku sha labari.
TAFARU TA K'ARE......Anyiwa me dami d'aya sata... by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 177,676
  • WpVote
    Votes 15,282
  • WpPart
    Parts 52
"Mesa kake ambatar mutuwar nan wai, idan akan nace banasan kane kayi hakuri ina sonka wlhy, fiye ma da tunanin ka, na Amince zan rayu dakai rayuwa ta amana daso dakuma k'auna" ka tallafi rayuwata kadena fad'ar hakan kaji" Cikin azabar ta ciwon dayake ciki ya saki wani murmushi dayake nuna tsantsan jin dad'in da kalaman ta suka saka shi ya ce..."Naso ace kin furta mun wannan kalman tuni amma ko yanzu naji dad'i sosai, dad'in dana tabbatar dashi zan mutu a raina, My meenal zo matso kusa dani kinji?" da sauri ta k'arisa kusa dashi da rik'o hannun shi tace "kaga yanda kake numfashi ko yaa muhammad? ka daure ka dena magana kafin likitan yazo, save ur strenght plss" K'walla ya gangaro masa da k'yar ya iya furta "Wanda yake bayarda ikon numfashin ya buk'aci abinsa my meenal, lokacin tafiyane yazo tafiyan daba fashi, dukkanin abinda ya faru tsakanina dake na yafe miki matsayina na mijinki ina mikin fatan aljannar firdaus mad'auka kiya, ki sani inajin tsoro wlhy, tsoro nakeji my meenal" kuka ya k'wace mata sosai ta sanya kukan kuwa "Mesa kakemun maganganu a baud'e, wlhy ina fahimtar komai yanzu, hausarka tangaran nake fahimta mutuwa kake nufi zakayi bana fata kuma, kayi shiru kaji" Hannunsa d'aya ya mik'o mata wani takarda ta karb'a ya k'ara had'e hannun shi da nata da takardan, yace yana numfarfashi da k'yar "Ki bi abinda na rubuta a takardan nan, ki karantashi cikin nutsuwa kinji" batace komai ba daga ita har k'aninsa dake nan kusa da ita se gani sukayi yayi shiru bakinsa yana motsi amma basajin meyake cewa numfarfashi kurun yake sama sama, daganan sekuma yae shiru komai ya tsaya cak rai yayi halinsa!!!!!!!
Storm of Bells by RobThier
RobThier
  • WpView
    Reads 18,613,531
  • WpVote
    Votes 1,131,190
  • WpPart
    Parts 44
Never do what you're told, never boil your own head in vinegar and, most important of all, never ever marry a man-those have always been Lilly Linton's principles for a happy, carefree life. So, how the heck did she end up engaged to multinational industrial magnate Rikkard Ambrose? Right now she's too happy to care. But what happens when she discovers the dark secrets of her fiance's past? Can she still love him if she finds out the truth? The sixth volume of the award-winning "Storm and Silence" series.
Mi Amor, my love!  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,142,965
  • WpVote
    Votes 101,862
  • WpPart
    Parts 36
Abdulhameed: She's my dream girl. Fatima: He's always been my crush, every girl has a crush on him. Abdulhameed: I love her. Fatima: I love him. Abdulhameed: I'm doing it for my father. Fatima: I'm literally forced. Abdulhameed: But she still loves her ex. Fatima: But he still loves his ex wife. Abdulhameed: And its just two years marriage. Fatima: And its just two years marriage.
LOST IDENTITY by Humylash
Humylash
  • WpView
    Reads 102,513
  • WpVote
    Votes 16,737
  • WpPart
    Parts 42
Entwined is the destiny of Tasneem Marwan and Mukarram Abdulhamid. One is hated by her biological mother who blames her for all the wrong going on in her life while the other had a dark past because of the neglect of his parents and childhood molestation. Fate brings them together as they discover their LOST IDENTITY