Ummyas👸. ‏
8 stories
BECOMING MRS BUGAJE (COMPLETED, 2019) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 1,984,068
  • WpVote
    Votes 35,715
  • WpPart
    Parts 16
#1 Youth 13th October, 2019. #1 parenting 11th August, 2019. #1 attorney 30th Sept, 2020 #5 Youth 1st October, 2019. #3 youth 28th August, 2019. #15 English 30th August, 2019 Maryam was afraid of how he made her feel. The reality of her circumstances. She had never been this emotionally raw, weak as she was with Mubarak, she physically felt safe in his presence. She had never felt safe in the presence of a man like she did with him. That was not on her agenda. She wasn't supposed to be feeling all the things she felt now, but they were there. That was the last thing she wanted. She could sense his resistance, she had never seen a man so intent on not liking her as he. The rest just ignored her, him? He saw her but it felt as if he didn't want to. And here she was all intent on Becoming Mrs Bugaje. What would he say to Maryam? This would devastate her beyond all measures. His hands travelled to hold his nape, squeezing the thick muscle there, he had never felt so worthless all his life like he did now. A graceful light-eyed girl who brightened a crowd with her mere presence, a girl with the heart of gold, his young gazelle. He had her right where he wanted, loving him like no other, despite him being reckless, nonchalant, a liar by omission and a rogue she still loved him whole. Her love made him so full that despite giving her his all he was still left with excess from her. This was the woman he would inevitably lose because of his recklessness. She would face the pain. A pain of Becoming Mrs Bugaje. He had vowed to protect her from herself. Yet he had pushed her over. He had vowed to make her see what people had done to her, she taught him forgiveness. Under all that crazy bubbly mouthiness, was his angelic queen, compassionate, loving- a jewel. Yet he ruined her. Now her ruin was his ruin, he had carried his pain long, hard and deep in his heart. She was a pain he was willing to live through life with. Her voice what he lived for. Her smile his home.
MAIMAITA TARIHI (DANDANO) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 130,749
  • WpVote
    Votes 6,326
  • WpPart
    Parts 14
***Wannan labarin somin tabi ne. Za a iya samun cikakken labarin akan manhajar Okada cikin watan Janairu, 2021. In sha Allah*** *** #1 aure 9th 01 2021 Tarihi yana kunshe da fuskoki da dama. Banda na wucewar abunda ya shude harda kasantuwar abunda ya shude a rayuwarmu ta yanzu. Sannan a duk lokacin da aka Maimaita tarihi, farashin yana karuwa ne fiye da kima. Hakan ne ya faru da Maryama-Siddiqa a lokacin da ta dauki alwashin bazata bari ta maimaita tarihi ba duk da kasancewa dukkan alamu sun nuna hakan ne yake shirin faruwa. Bayan zaman aure na tsawon shekaru ashirin tare da mijinta Sufyaan Barkindo Sajoh, sun gamu da kalubale wanda ya sa Sufyaan tono abunda ya dade da burnewa yayinda Siddiqah ta jajirce wurin neman 'yancinta daga rayuwar da ta samu kanta a ciki. Sai dai komai ya kwabe musu a lokacin da suka samu masu kalubalantar matakin da suka dauka. Siddiqa ta gamu da abokan hamayyar da suke neman rayuwarta wadanda bazasu tsaya ba har sai sun ga karshenta. Shin zata zakulo kanta daga wannan kangin, ta samu rayuwar da ta yi karfin halin mafarki wa kanta, ko kuwa za a maimaita tarihi ne? Shin wani bangare Sufyan zai zaba idan tura ta kai bango? ***
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,711
  • WpVote
    Votes 9,331
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,991
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
UMM ADIYYA (Read Full Book On okada) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 109,698
  • WpVote
    Votes 2,946
  • WpPart
    Parts 7
#6 in Romance 14/04/2017 Tunda take bata taba ganin mugun mutum marar kunya irin Zaid Abdurrahman ba. Ta so ta juya amma ganin su Maami yasa ta fasa ta shigo falon ta gaishe su sama-sama don tare suke da yayanta Saadiq. Har ma yana tambayarta "Ummu A. da fatan dai wadannan basu baki wahala a wurin aikin?" Murmushi tayi har sai da kumatunta ya loba sannan tace "Mutanen da suka bini har da roko saboda na musu aiki ba sau daya ba ba sau biyu ba, ai kaga bazasuyi garajen bani wahala ba, don haka ina aikina cikin kwanciyar hankali with full amenities. Ko ba haka ba?" Ta fada cikin dai murmushinta hade da harde hannayenta saman kirjinta. Idanunsa ya zuba mata tamkar mai karantar duk wani motsi da ruhinta yakeyi, "Saadiq, dole mu kula da Adiyya, saboda ko ba komai ta san yanda take amfani da kwakwalwarta, she's very smart." Ya kare maganarsa cikin murmushi. Tsumewa tayi hade da aika masa kallon banza, "Dole kace kuna kula da Adiyya, banda dan karan wuyar da kuke bani me kuke yi? kullum nayi aiki sai an kwakulo kuskure a ciki, ko me ya kaishi daukana aikin ma tun farko oho." Barin falon tayi zuwa kicin inda tayi zamanta a can taci abincinta. Bata sake bi ta kan falon ba bare ta san lokacin tafiyarsa. Tana kwance kan gado sai aikin sake-sake takeyi abu daya ke yawo a kwakwalwarta, kuma hanya dayace da zata bi don magance wannan damuwar- itace ta bar aiki a AZ IT consultants. A karo na uku! Ko su kadai suke daukan ma'aikatan da suka karanta fagenta ta yafe wannan aikin da irin ukubar da take shiga kullum wayewar gari, "To ma wai aikin dole ne?" Ummu Adiyya ta tambayi kanta, ba tare da sanin dalili ba ta samu kanta tana tsiyayar hawaye. "Duk harda laifin Abba ma yaya za ayi bayan na fada masa komai kuma yace na ci gaba da aiki dasu?" ******
The Mechanic's Wife (Preview) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 674,990
  • WpVote
    Votes 19,720
  • WpPart
    Parts 17
Disclaimer ***Before you start, this book is now just a preview, don't ask about the rest of the book. It will be available in prints in sha Allah. Not on wattpad*** Scrolling down her phone, Zeena was reading her message log, when suddenly she stopped at a particular one that sent her heart racing, sending shivers down her spine. She almost dropped the phone. Not that she'd not seen odd messages before but this one, in particular, brought her world crashing; because she'd never seen this message before, how would it be that she was the person that sent it? How could she not remember ever writing this message? The words, the contents all didn't make sense. Her head started spinning and she felt light headed, her knees became weak like melted rubber. Before she knew what was happening she felt herself collapsing...
BEING BILAAL'S WIFE (Completed) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 1,732,692
  • WpVote
    Votes 11,035
  • WpPart
    Parts 7
THIS BOOK IS NOW A PREVIEW It wasn't the color of his eyes, or how they were hooded and look almost half asleep, everything took on life as long as she stared into his eyes. It was what she saw in them, what he made her see, how he looked at her, there was not a single stare of his that hadn't plunged her more in love with him, with his eyes he made her feel loved, he reprimanded her with them and he made her toes curl under her feet. All the deep, dark twisted side of him became opened to her, through his eyes, at his expressive best, or when they shifted to conceal a pain that he was sure revealing that would cause her pain. His Hazels. *** If Being Bilaal's wife came with a price, it was a tag worth every cent, every pain and sacrifice she'd made all her life..