My hausa novels
27 stories
Banaji Bana Gani  by fkahmad
fkahmad
  • WpView
    Reads 43,915
  • WpVote
    Votes 1,675
  • WpPart
    Parts 15
💝 BANAJI BANA GANI 💝 A very loving and romantic hausa novel. Its about a young lady who loves a guy that doesn't deserve to be with while everyone rejects him but she still focus on her love for him and can't listen to anyone even after being married to her close childhood friend. Follow us to know how Sadia will end up. Will she accept her husband gradually or still continue to misbehave. Don't miss this lovely story, you'll really enjoy it. Happy reading! 😊
The Two Wives(a Hausa  Story) by miss_reefah
miss_reefah
  • WpView
    Reads 37,383
  • WpVote
    Votes 2,771
  • WpPart
    Parts 18
This story is about the two wives called Maryam and safeeya. Maryams the first wife but couldn't give birth and tried to convince the husband to get another wife.This is all I can tell you so read to find out more
MATAR SADIQ by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 280,366
  • WpVote
    Votes 10,928
  • WpPart
    Parts 37
Complete story of a young girl Ummy.
NADAMAR AURENA by MssHussaynah
MssHussaynah
  • WpView
    Reads 29,495
  • WpVote
    Votes 1,692
  • WpPart
    Parts 26
Zaynah kuwa kasa daurewa tayi a yau kuka kawai ta keyi tana fadin innalillahi wa'innah illaihir rajiun, dame zata ji? da baqin cikin da ta gano gidan tsohon saurayinta wanda yake mijin yayarta a yanzu? ko da baqin cikin ganin surikinta akan gadonta na sunnah?
WUTAR KARA  by Gimbiya229
Gimbiya229
  • WpView
    Reads 32,359
  • WpVote
    Votes 660
  • WpPart
    Parts 2
Wutar kara is a journey of two women that despite being together are different. While Hajo is the arrogant and rude type, Bilkisu is the humble one. Both were married to different men with different status. And both had different destinies. I thought to share their journeys with you. Enjoy
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,722
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
ZUMUNCINMU A YAU  by Ayshakurah
Ayshakurah
  • WpView
    Reads 80,645
  • WpVote
    Votes 6,406
  • WpPart
    Parts 27
Zumunci abu ne mai matukar muhimmanci, Wanda saboda muhimmancinsa Allah SWT ya yanke rahamarshi ga Wanda ya yanke shi...
RUWAN DARE.........  by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 19,542
  • WpVote
    Votes 1,029
  • WpPart
    Parts 12
Allah ya sani bata k'aunar zuwa gun matar nan domin daga gidanta zuwa bakin titi inda zata hau napep akwai ɗan tafiya, sai an wuce wasu bishiyoyin dake bayan layin hanyar sam ba tada kyau, idan dai har tayi dare bata cika son biyawa gunta ba saboda tsoro, yau ma dalilin daya ya sata zuwa gidan domin tace mata kuɗi hannu, ita kuma Sadiya indai akwai naira to kukan shirya. Bayan ta baro gidan a yanzu har duhu yayi,tafiya take tana zancen zuci "wannan bishiyoyin Allah ni tsoro suke bani, su suke k'arama hanyar nan duhu fa,amma gari da dan sauran haske, hanya ba haske haka ai sai ama sane ko duka ba wanda ya sani Allah dai ka kaini.,....." Tana cikin wannan zancen zucin Ba zato ba tsammani Sadiya taji wani abu ya bugeta gum! Cikin razana tsabar tsoro tayi ihu, dama Sadiya akwai aukin ihu inta ga abin tsoro, Saidai ihun da tayi babu wanda yajiyo ta saboda nisan gun da bakin hanya, tayi yunk'urin juyawa kan ta farga kawai taji kamar anyi sama da ita ta faɗo! Jakarta da ledan magungunan dake hannunta suka zube k'asa daga nan bata k'ara Sanin inda take ba..........Ku biyo mu
Wulankaci Dodone by ummumaryam29
ummumaryam29
  • WpView
    Reads 109,891
  • WpVote
    Votes 7,682
  • WpPart
    Parts 17
undisclosed love story, revenge is sweet when served cold😁
KOWANNE BAKIN WUTA by fadeelalamido
fadeelalamido
  • WpView
    Reads 62,248
  • WpVote
    Votes 3,372
  • WpPart
    Parts 46
labrin yana dauke wa wani muhimmin darasi