Aishafago's Reading List
39 stories
SAMARIN SHAHO  by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 228,188
  • WpVote
    Votes 18,899
  • WpPart
    Parts 53
Destiny at fault In life of sarah bukar. Raped,pregnant,scorned,used,confused and cought up in mixed feeling of true love and loyalty. #sarah bukar #mahfudlingard #yazeedAttah
SO MAKAMIN CUTA by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 332,523
  • WpVote
    Votes 21,612
  • WpPart
    Parts 92
Ita ta fara tsanan shi a duniya,ta kuma kashe wanda ta fara kaunar sa,me kake tunani nan gaba da Allah ya sake hada su a wata duniyar da bata da abun kauna face shi? #yasmin #Ashween #zahida rodriguez
AJALIN SO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 625,885
  • WpVote
    Votes 32,416
  • WpPart
    Parts 49
Meet DR MOHAN...and his two weird wives. #Banafsha #mohan #nimrah
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 277,769
  • WpVote
    Votes 21,590
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
🎀BAFFAH'AM🎀  by Aishadaleel2
Aishadaleel2
  • WpView
    Reads 104,942
  • WpVote
    Votes 9,702
  • WpPart
    Parts 52
Labarine daya k'unsa abubuwan rayuwa yanayin yadda Abeedah ta sha gwawarmayar rayuwa.Ta sha alwashin cewa muddin tana raye k'annenta baza su ta6a shan wahalan data sha lokacinda take yariny'a.Ta fara soyayyah da lecturer d'in makarantar su wanda har yakaisu ga son yin aure,in da bata san cewa Sir Salman mazinaci bane.Yana fasa auren ta ya aura K'awarta Suhailat wacce tajima da fad'awa soyayyah da malamin nasu SIR SALMAN. Ba suda Asali wannan shine musabbabin wanzuwar Zafin rai da Abeedah take da shi.Taci burin dawoda martabar iyayanta dan mutanen duniya su daina zargin cewa iyayenta zaman dadiro suke yi. Ta 6idda kamanninta ta dawo tamkar iny'amura inda ta koma garin adamawa wajen kakanta mahaifin uwar ta dan dawoda Asalinsu.Taje gidan a sigar y'ar aiki,in da take kula da duk wani motsin en gidan.nan tagane cewa kowa ha'intar kakanta yake cikiko harda matar kakanta.wacce har qungiya take dashi wanda akeyi duk mako dan kawai a cuta kakanta.Hajia nenne tayi ma Abeedah tayin shiga wannan k'ungiyar intaki kuma zatasa a kasheta. Mutum d'ayane tak ta gaza ganewa shin yana ha'intar kakan nata ko akasin haka?.Waye shi wanan mutumin da take gani jefi jefi a gidan wanda ta lura kowani mahaluki a cikin gidan na tsoronsa?............. Ku biyoni sannu a hankali zan warware maku zare da abawa.Shin Abeedah zata amsa tayin kungiyar da Hajia Nenne ta mata?shin waye wannan mutumin da batasan ko ha'intar kakanta yake ko a kasin hakan?shin zata iya dawo da mahaifiyarta cikin ahalinta?any'a zata iya cika wannan burin data d'aukar ma mahaifiyarta kuwa? Kubini a sannu zaku sha labr
AHUMAGGAH by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 672,133
  • WpVote
    Votes 52,611
  • WpPart
    Parts 49
"Never let your best friend become your enemy"...that was my abbus last words before he left the world.Am a perfect girl,with a perfect heart i secrifice alot witout expecting returns.In this world they are two main life directors,the push or pull factors,surely one is good one is bad, both are necessity.BUT my necessity was meeting him,who is he?the royal prince of persia.a bonified brigadier general of USMC. As a wife, sister, or maid that only my destiny will tell.... #Bahiyya Ahmed #khaldun sa'ood #junnut
SAKAMAKO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 849,590
  • WpVote
    Votes 44,316
  • WpPart
    Parts 48
Ya zatayi da Yarinyar da bata kai ta goge mata takalmi ba amma ta kwace mata miji?...... #Suhan #captain majeed # Zarah
SO FARUWA YAKE Complete by AyshabNasir
AyshabNasir
  • WpView
    Reads 55,807
  • WpVote
    Votes 2,375
  • WpPart
    Parts 19
Love story
YAR GIDAN YADDIKO🧕 by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 286,522
  • WpVote
    Votes 24,357
  • WpPart
    Parts 46
Find it......
KUSKURE by AysherAbbakar
AysherAbbakar
  • WpView
    Reads 57,147
  • WpVote
    Votes 2,959
  • WpPart
    Parts 50
Labarin wata yar fulani ce wanda ke rayuwa a cikin daji, na rugar hardo dake abuja, cikin ikon Allah duba da yanda nonon su ke da kyau mahaifinta yayiwa wata hajiya alkawari duk bayan kwana uku yarsa zata na kawo mata nono cikin garin Abuja. Ana haka a hanyarta ta dawowa rugarsu Allah ya hadata da wasu bayin Allah ta temakesu har suka aura mata dansu dake halin tasku da bakin asiri da matarshi ta mamaye shi dashi, ga shi Allah ya zuba mata mugun kishi, ko yaya zata kasance in taji labarin auren, ku biyoni dan jin karin bayani. Taku har a kullum (meerah).