fatymerAuwal1's Reading List
36 stories
NI DA PRINCE   by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 306,850
  • WpVote
    Votes 14,350
  • WpPart
    Parts 40
A 2013 love story. Labari akan d'an Sarki Salman da yarinya Salma.
ZUCIYA....kowa da irin tasa by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 655,428
  • WpVote
    Votes 34,877
  • WpPart
    Parts 89
A romantic fiction between a man who live in a wealthy family and a girl who live in a poor village, she is really innocent but as live go on she change a lot by trying to protect her love.
KAINUWA.... by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 621,632
  • WpVote
    Votes 46,769
  • WpPart
    Parts 101
A historical love fiction. A man who become blind by those who are eager to make him disappear from the world, he then meet a girl who help him get his feet back. As he can see again he try to overcome the hardship that is ahead of him, get revenge to those who want to kill him and those who envy him.
A GIDANAH  by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 654,853
  • WpVote
    Votes 66,735
  • WpPart
    Parts 72
Duk wani abu da ya kamata ina maka shi, nice shanka, nice tufafinka, kula da mahaifiyarka, komai na rayuwa na dauke maka shi amma ka rasa abinda zaka saka min dashi sai wanan? A gidana? Ka kawota kacemin kanwarka? Na bata gurin zama, ashe karya kake min dakai da mahaifiyarka? Bazan taba yafemuku ba wallahi.
ZUCIYARMU 'DAYA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 60,147
  • WpVote
    Votes 3,009
  • WpPart
    Parts 12
love and hatred
KASHE FITILA by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 250,838
  • WpVote
    Votes 18,431
  • WpPart
    Parts 53
Iyaye musamman mata sukan sadaukar da dukkan farincikinsu domin kyautata rayuwar 'ya'yansu. Haka ce ta faru ga Maamu har zuwa lokacin da Allah Ya azurta mata tilon danta Awaisu. A daidai lokacin da take tunanin kyautatawa wadanda suka wahalta musu a baya sai Gimbiya matar dan nata ta murda kambun da ko iyayenta basu santa dashi ba.... Ga uwa, ga da sannan ga suruka.
💖💝BATUUL💖💝 by phartiemarhk
phartiemarhk
  • WpView
    Reads 906,824
  • WpVote
    Votes 42,873
  • WpPart
    Parts 99
BATUUL
AHUMAGGAH by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 672,532
  • WpVote
    Votes 52,612
  • WpPart
    Parts 49
"Never let your best friend become your enemy"...that was my abbus last words before he left the world.Am a perfect girl,with a perfect heart i secrifice alot witout expecting returns.In this world they are two main life directors,the push or pull factors,surely one is good one is bad, both are necessity.BUT my necessity was meeting him,who is he?the royal prince of persia.a bonified brigadier general of USMC. As a wife, sister, or maid that only my destiny will tell.... #Bahiyya Ahmed #khaldun sa'ood #junnut
Y'AR FARI by zeeyybawa
zeeyybawa
  • WpView
    Reads 209,302
  • WpVote
    Votes 16,874
  • WpPart
    Parts 117
a shekarun baya shekaru dari da hamsin da suka shud'e150yrs back anyi wata sarauniya mai suna asma'u yayinda tazo musu da sauyi na ban mamaki, bayan rasata sun shiga damuwa sosai, amma bayan shekara d'ari da hamsin aka kara haifo wata asma'un wanda suke saka ran ta kasance musu waccan asma'un.
SILAR AJALI  by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 67,043
  • WpVote
    Votes 7,695
  • WpPart
    Parts 35
Duk manoman dake wucewa zuwa gona a KAUYEN MARKE idan lokacin damina ne sun shaida fuskar RAHANATU . sun tabbatar da itace wadda tafi duk wani dan adama bi ta hanyar.... Saboda nanne hanyarta ta zuwa makaranta. Dabi'arta ce zuwa makaranta, duk wani matashi dake kauyen da makwabtan kauyukan sun shaidata ne a matsayin daliba mai zuwa makarantar boko. Iyayenta basu da kudi, basu mallaki komai ba sai ita da kanwarta AMINA, daga su sai gatarin faskaren da mahafinta malam TANKO ya gada a wurin kawunsa, daga nan sai tukunyar da Rahanatu ta sani da ake dora musu abinci ba kullum ba. Kullum bata manta maganar babanta "karatun ki shine hanyar ceton mu, ke kamar gona ce da muke shuka muke fatan girban albarkacin noman mu anan gaba, karatun ki ne zai sa mu san dadin cire kudi mu biyawa kanmu bukata, karatun kine zai sa wata rana mu daina lissafa abincin da muke ci, karatun ki ne zaisa wata rana mu iya siyan sutura har mu manta adadin wadda muka mallaka, karatun kine zaisa a rika tunawa damu a matsayin masu rufin asiri. Dan haka kada kiyi wasa da karatun ki rahanatu" ba zata yi ba, saboda tana so taga iyayenta sun fita daga talauci. Ta sha alwashin haka. Sai dai a hanyar ta ta zuwa makarantar taci karo da shaidanin yaro HADI ALJAN. Yaron sarkin garin, yaci alwashin lalata rayuwarta koda ta hanyar fyade ne, bata bashi goyon baya ba, amma kuma ba zata iya hana shi ba Ba zata fadawa iyayenta ba saboda kada hankalinsu ya tashi Kota fada musu ba zasu iya komai ba babansa ne sarki. Ba zata kuma daina zuwa makaranta ba saboda canne fatansu yake. Ba zata iya salwantar da rayuwarta ta yarda dashi ba dan zai lalata rayuwarta. A haka ba yadda zata iya, yayi mata fyade. Ba zata iya fadawa iyayenta ba, duk da saida ta wuni a cikin gona cikin jinni, aka samu mai taimaka mata ta ceceta. Cikin da ya bayyana a jikin rahana shine ya zama silar tarwatsewar iyayenta da ita. Har ta tsinci kanta a birni.... A cikin tarragon rayuwa mai tsananin daci da burin daukar fansa...