ummyahmad51's Reading List
52 stories
 JINAH (Matar Aljani) by Al_Ashtar
Al_Ashtar
  • WpView
    Reads 31,099
  • WpVote
    Votes 2,221
  • WpPart
    Parts 29
Soyayya da aure tsakanin jinsi biyu, jinsin aljanu da jinsin mutane
FATIMA ZAHRA SA'EED (cmplt Book 1) by MuntasirShehu
MuntasirShehu
  • WpView
    Reads 745
  • WpVote
    Votes 42
  • WpPart
    Parts 11
Labari a kan wani mai kuɗi (Alh. Sa'eed) wanda Allah ya wadata shi da komai na jin dadin rayuwa, sai dai abu ɗaya ne ya gagareshi wanda a kan fafutukar neman abun idanunsa suka rufe ya aikata wani al'amari wanda shi ya zama silar ginuwar labarin. A ƙarshe ya samu biyan buƙatarsa sai dai kuma hakan ya zame masa wani babban ƙalubale a rayuwarsa. A gefe guda kuma labarin ya ƙunshi tsantsar soyayyar uwa da irin sadaukarwarta ga yayanta. Har ila yau labarin na kunshe da rikitacciyar rayuwa da kuma gagarin da ya mace ke fuskanta lokacin da ta rasa komai. Ku dai ku biyo ni sannu a hankali cikin labarin FATIMA ZAHRA SA'EED. Me yasa take kiran kanta da wannan sunan?
RUBINA!!!♦️ by Smart_Feenert
Smart_Feenert
  • WpView
    Reads 16,742
  • WpVote
    Votes 1,756
  • WpPart
    Parts 23
Labari ne mai matuk'ar tafasa zuciya, inda za ku ji cewa D'a ya sad'aukar da rayuwar iyayenshi akan neman duniya, bayan an yi wa Ruhinsu yankan rago a cikin k'ungiyarsu ta matsafa, zai je ya cinnawa gangar jikin iyayen na shi huta su kone kurumus, daga baya kuma harin shi na gaba zai koma kan rayuwar d'an uwanshi wanda aka haife su a tare, inda zai saka mota ta bi ta kanshi ta wuce a lokacin da matar shi ke gadon asibiti tana nak'uda inda daga k'arshe bayan ya sake samun galaba ga d'an-uwan nashi, zai koma bibiyar rayuwar 'yar da aka haifa, domin kashe ta bayan ta cika 20years a duniya idan ya yi jima'i da ita, shi ne cikamakon ikon shi. Amma ko hakan zai iya faruwa, burinshi ya cika akan mummunan k'udurin shi gare ta.? #FOLLOW. #VOTE. #COMMENT. AND. #SHARE. "THANKS"
ƁACIN TAH...! BABI NA UKU.... by hauwaszaria
hauwaszaria
  • WpView
    Reads 346
  • WpVote
    Votes 29
  • WpPart
    Parts 8
ƁACIN TAH...! labarin wani azalumin magidanci ne,Wanda a rayuwarsa besan komai ba idan zalucin abokiyar zaman sa ba,,duk da su kasance ma'aikata ne dukkansu amma kullum idanusa nakan albashin matarsa hakan yasa ya sakar mata duk wani nawi daya rataya a wuyarsa....ku biyoni sannu a hankali domin jin cikakke wanan labarin,,,,ranakun posting daga Monday zuwa Tuesday insha Allahu..
MASARAUTAR JORDAN!!! by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 235,641
  • WpVote
    Votes 19,800
  • WpPart
    Parts 61
Baiwa ce......A cikin masarautar Jordan....... Kuma a haka suke kallonta a matsayin baiwar Amma tun daga ranar da yaganta ya Fahimci ba Baiwa ce....... Akwai wani ɓoyayyen alamari da tare da ita..Shin me yasa tayi yunkurin kashe shi? Dukda ba farar fata bace daga wani yanki na duniya take? Shi da kanshi yasanya Hannu akan kundin tsarin Masarautar kuma babu wanda yayi yunkurin dakatar da shi, sai dai Kashi........Qaddara tariga Fata..........
SAKI DAYA NEE by marteybee
marteybee
  • WpView
    Reads 19,321
  • WpVote
    Votes 1,628
  • WpPart
    Parts 45
Na Sake Ki Saki Uku . Nothing to say much but pls do read it to find out your self.
JANNAH  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 311,165
  • WpVote
    Votes 37,996
  • WpPart
    Parts 31
Jannah Uthman, a determined twenty-one-year-old, is on a relentless quest for justice for her deceased sister, a mission fueled by grief and the desire for retribution. As she delves deeper into the investigation, she crosses paths with Abdullah Abubakar Daggash, a brilliant state prosecutor known for his sharp intellect and unwavering commitment to the law. Abdullah, often referred to as "Sheikh," is drawn to Jannah's passion and resilience, and he becomes her unexpected ally in the fight for justice. However, as their professional relationship deepens, Jannah finds herself grappling with a whirlwind of emotions. The lines between vengeance and love blur, forcing her to confront her own motivations and desires. As they navigate a web of legal battles and personal turmoil, Jannah must decide whether to embrace the healing power of love or to succumb to her thirst for vengeance. With the stakes higher than ever, will she find the strength to let go of the past and choose a future with Abdullah, or will her pursuit of justice consume her entirely? CROSSROADS OF THE HEART
KOREN MACIJI by HafsatMohdArabi
HafsatMohdArabi
  • WpView
    Reads 19,654
  • WpVote
    Votes 1,066
  • WpPart
    Parts 33
A story about twins sisters who got separated during birth but later got reunited in strange way.
🙆🙆HABIBULLAH 🙆🙆 by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 109,463
  • WpVote
    Votes 3,213
  • WpPart
    Parts 26
Romance
RAGGON MIJI RETURN by mumies122
mumies122
  • WpView
    Reads 126,961
  • WpVote
    Votes 3,775
  • WpPart
    Parts 35
bakomai kakeso kake samu a rayuwa ba ,abinda kayi harsashe kanshi yakan iya kin faruwa ,bawanda ze zama perfect akomi kowa da inda yagaza rayuwa cike take da hakuri da kalubale arage buri ,wannan taken shine (sauya tunani)