Meenoo
33 stories
MUTUM DA DUNIYARSA...... by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 130,152
  • WpVote
    Votes 9,459
  • WpPart
    Parts 41
Wannan labari labarine da ya taɓo rayuwar da mafi yawan mata ke fuskanta a wannan rayuwar, tare da rayuwar kishi na gidajen aurenmu, da nuna jarumtar mazan ƙwarai da ke aiki da hankali da ilimi wajen tafiyar da ragamar rayuwar aurensu. Magidanta da yawa basa son a haifa musu ƴaƴa mata, abin kuma zai baka mamaki idan zaka tarasu wajen buƙatar jin dalilinsu, musani UBANGIJI ya fimu sanin mu su wanene? miyasa yayimu jinsi-jinsi, yare daban-daban, zuri'a daban-daban. kai dai ka roƙi ALLAH ya baka mai albarka kawai shine magana.
AMANARMU  by Aishadaleel2
Aishadaleel2
  • WpView
    Reads 15,420
  • WpVote
    Votes 1,182
  • WpPart
    Parts 31
A story of two young beautiful girls ZEE and HUMY who determines to have different characters ,Zee is seen to be weird and arrogant who impacted the habit of Banding her parent! Humy is seen to be virtuous nd ethical,decent and calm ,whom fall in love with her causin broda since childhood and he's said to be her husband! The novel ends with betrayal and grieve!............
AKASIN ZUCIYA💔 by Aishadaleel2
Aishadaleel2
  • WpView
    Reads 836
  • WpVote
    Votes 95
  • WpPart
    Parts 5
Qaddarar zuciya; a rayuwa za ka iya son wani a yayin da shi kuma bai da buqatarka, hakan kuma ba yana nufin ya tsaneka bane, dalili kuwa shi SO mai duka ne ke ɗarsawa a zuƙatan bayinsa, babu wanda ya isa ya saka wa wani son wani ba tare da ubangiji ya rubuta hakan ba. So kan komawa ta zamto kiyayya a inda kiyayya ke koma wa ta zamto soyayya, shi yasa ma Manzon Allah ya ce " kaso masoyinka kaɗan kaɗan don watarana zai iya dawowa maƙiyinka, sa'annan ya ci gaba da cewa ka ƙi maƙiyinka kaɗan don watarana zai iya zamto masoyinka" Labarin dake tattare da tausayi, ban takaici, maida alkairi da sharri, son maso wani, kiyayya, nadama, tsantsan talauci, arziki, biyayya, sadaukarwa. Duk a cikin wannan littafin mai suna AKASIN ZUCIYA! Makaho ne shi, baya gani ya samu wannan lalurar ne tun haihuwarsa. Da zuciyarsa yake ganin komai, Allah yayi masa muguwar fasaha da basira. Talakawa ne su sosai wannan dalilin ya Sanya iyayensa kasa sama masa lafiyar idanunsa. Tun ganin sa da tayi zuciyarta ta kamu da tsananin kaunarsa, ta taimakesa ta kasance da shi, itace kawai ke masa san so, ita ce kawai ta nuna masa so da kauna duk da kasance warsa makaho (nakasaishe). Tana taimaka masa amasa aiki a idanuwansa har ya soma gani, tun budewar idanuwansa ya ji duk duniya babu Wanda ya tsana sama da ita. Amma yana kunyar maida alkairi da sharri. Shin ya zai tunkareta da batun nan? Shin ya kyautata mata kuwa?. Just relax and find out in this hilarious story where haterate turns to love, love turns to pure haterate find out in AKASIN ZUCIYOYI BIYU Shin Ya zata kaya tsakanin waanan bayin Allah biyu? Zai SO ta? Ko zai ki ta?. Ku biyoni don jin yadda zata kaya.
UWAR MIJINAH by janafnancy
janafnancy
  • WpView
    Reads 34,404
  • WpVote
    Votes 1,435
  • WpPart
    Parts 13
Soyayyah sadaukarwa,biyayyah tareda hakuri msi tsanani.
ZAWARCI MAI TSADA by meeshalurv
meeshalurv
  • WpView
    Reads 605
  • WpVote
    Votes 10
  • WpPart
    Parts 3
ZAWARCI MAI TSADA
BABBAN GORO by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 280,489
  • WpVote
    Votes 21,577
  • WpPart
    Parts 62
NOT EDITED ⚠️ "Kayi kuskuren fahimta Saif, babu soyayyarka a cikin zuciyata ko kaɗan" Kara matsowa yayi kusa da ita, ta yadda tana iya juyo bugun zuciyarsa, yace "Ki kalli kwayar ido na ki faɗa min baki sona ki karya ta kanki da kanki indai har da gaske babu sona a cikin zuciyarki!" Kasa ɗago kai tayi ta kalleshi balle har ta iya furta abunda ya bukace ta dayi. Hakan yasa shi yin murmushi mai sauti, "You see ba zaki iya ba, kin cutar dani Kairat da kika karkata zuciyata zuwa ga Minal bayan kinsan halinta kin kuma san bata dace dani ba, i hate you but i hate her more" Yana kaiwa nan ya kaɓe mata rigarsa ya juya a fusace ya bar mata falon, Sai da taji tashin motarsa sannan ta share hawayen dake idonta ta nufi kofar cikin gida, tana buɗe kofar taga Minal tsaye a bakin kofar da hawaye shaɓa-shaɓa a fuskarta. ®2017 ****************
Captain_Ahmad Junaid(On Hold) by AishaTijjani2
AishaTijjani2
  • WpView
    Reads 111,538
  • WpVote
    Votes 4,796
  • WpPart
    Parts 50
Compiled by Princess Aysha Muhammad Copied by Jamiela D Ilayasu ⚓ *Captain_Ahmad Junaid* ⚓ _By Khaleesat Haiydar_ ✍? *Dedicated to......* *Ya Allah! Ya Allah! Ya Allah, Ya ubangiji kamar yanda ka bani ikon fara littafin nan ka bani ikon kare shi cikin aminci da yardar ka, Ya Allah ka min katanga irin ta China da duk wani soul da xai daga min hankali a Media??‍♀ ya Allah ka rabani da sharrin mahassada da duk 'Yan uwana musulmai baki daya, ya Allah ka kara hada kawunan musulmai a duniya ka tsare mu a duk inda muke, Ya Allah ya ubangiji kasa mu gama da iyayen mu lafiya, kasa mu cika da imani da tsoron ka a xuciya don son ma'aiki S.A.W* Uhnm! my greetings goes to my die hard fans nd frnds dat are alwayz their for me☺ My Phatiemarkh Habibah Marafa Hafsat (Ummu Ilham) My Humainah bala Abkr? Eeshatullah Goni? My Maryam Aliyu Rukky Usman Saknah Ibrahim Sallynah Ummu Lailah(AY) My Salmah Maman Shakur Fiddo s dangi Waow to mention but a few, Khaleesat heart you
TAKAICIN DA NAMIJI! by Khairat_
Khairat_
  • WpView
    Reads 131,054
  • WpVote
    Votes 5,955
  • WpPart
    Parts 72
the story is about a young gurl who struggles alot in her life she faces a lot of difficulties right from childhood,she had no knowladge of father's love or care nor her mother know's the happiness of being a housewife! i think you had like the story.
UKU BALA'I (Completed) by Kamala_Minna
Kamala_Minna
  • WpView
    Reads 67,160
  • WpVote
    Votes 3,742
  • WpPart
    Parts 77
"kin gama aikin ki don haka ga tukuicin ki". Ya fadi yana sanya hannu cikin aljihunsa yana zaro bandir din yan dubu dubu guda biyu ansa tayi tana mai kau da fuska kamar bata so ba. "Sannan kuma wannan lamarin ya kasance tsakanina da ke in har naji labari mai kama da shigen wannan lamarin kin san Allah sai kin bar filin duniyar nan". Ya karashe fuskarsa a daure kamar bakin hadarin dake kokarin zubda ruwa. Ko a jikin ta bata nuna damuwa da maganganunsa ba illa tsaki da tayi can kasar makoshi ta na balle murfin motar ta fice Khairiyya dake takure bayan mota ta duba da wani irin yanayi na tausayawa tana faman gyaɗa kai kafun ta dubi Alhaji Mati. "batar da sunanka sananne ka aro na banza ka sakawa kan ka akan wani KUDIRI naka na daban...Uhmm ba na ganin wanda ya isa rikakken mutum mara tsoro zai fito da wannan salon na boye sunan sa domin duk wanda yake so ya fado DUNIYAR SHAHARA a wani fanni da sunan sa ya kamata a san shi ko an rufe babin sa ba za taba mantawa dashi ba da abin da ya aikata". Tana gama fadin haka ta buga murfin motar da karfi yan yatsunta biyu ta dagawa Khairiyya wacce a wannan lokacin ta dago da kanta tana dubansu su duka biyun cikin yanayin na rashin inda suka dosa a tsakanin su. "Hajiya Layla" Ya fadi da murmushin mugunta a laɓɓansa kafun ya dora. "...abu daya zai sa na kyale ki a filin duniyar nan shi ne wannan yarinyar da kika bada takomashin taimako har na same ta saboda ita ce hanyar samun arzikina da nake burin cimma wa wannan dalilin zai hanani yi miki komai amma duk da haka ki tsumaye ni ina nan tafe". yatsine fuska tayi kafun ta juya ta fara takawa kan kafafuwanta. Dariya yake yi sosai da sosai har yana buga sitiyarin motar kafun ya tsagaita kamar daukewar ruwan sama fuskar nan tashi ya haɗe ta waje daya kafun yayi wa motar ki ya fizge ta kamar mai kokarin tashi sama.
*BATOOL* by ayshagoni
ayshagoni
  • WpView
    Reads 12,169
  • WpVote
    Votes 486
  • WpPart
    Parts 3
This is my first story,if u found any mistakes am always welcome with corrections.Thank you