ZaynabUmarMuhd's Reading List
31 stories
NOOR ALBI by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 7,518
  • WpVote
    Votes 258
  • WpPart
    Parts 6
Rabo sai Mai shi..Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin uba Kuma mariqinta.,soyayyace tashiga tsakaninsu batareda sun ankaraba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta Yar uwarta amatsayin nata mijin??
GIDANMU(OUR HOUSE) by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 15,357
  • WpVote
    Votes 1,006
  • WpPart
    Parts 30
Ni ban ce kowacce mace ta so ni ba..!Bana bukarar soyayyar kowa....Ni IMRAN ABUBAKAR MALAMI Nace bana bukata a kyale ko dole ne..?Bana son bacin raina kusan Halina yarinya tana batamin rai sai na iya Targadata ba ruwana kuma kunsani mata akwai rainin wayau ni kuma am not Dey Type Zaku yi ta auramin ne Abba ina Nakasasu kunga gwara kada afara in kuma kuna so kowani Lokaci kuna Hanyar Kotu ne...Is OK.!
KYAWUNA JARABTA TA  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 87,489
  • WpVote
    Votes 2,072
  • WpPart
    Parts 31
STORY OF A GIRL THAT STRUGGLE WITH HER BEUTY, she believed that her beauty is her curse.
Mr. ROMANTIC AND I by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 56,623
  • WpVote
    Votes 4,851
  • WpPart
    Parts 26
FATIMA fulani - pakistani is a 18 years old 1st year university girl with ego and self respect who happens to meet a final year jerk king of the university, LAYMAN which every girl wish for. She hates him with all her guts what will happen when their destiny cross each other and had no choice but to live under thesame roof? follow me to find out how this university life journey will end up? Follow me on MR. ROMANTIC AND I to find out? Only positive comments are accepted.
BADAWIYYAH by fateemah0
fateemah0
  • WpView
    Reads 7,032
  • WpVote
    Votes 358
  • WpPart
    Parts 31
labarin Wiyyah da Usman, labarin sai na rama, ba dai ya mata abu bata dau fansa ba, ya kankare mata pentyn bedroom dinta tace wallahi sai ta rama, sabuwar motarsa dal da bai taba hawa ba, ya shirya zai je wajan budurwarsa da ita Wiyyah ta sa wuƙa ta kankare masa pentyn mota tass! ga shi ya sha shaddarsa kalar motarsa zaije wajen babynsa, Wiyyah ta shuƙa masa tsiya, wai shin ya zata kaya ne? ku dai ku kasance masu min vote comments and follow tncu dear fans
ZUMA by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 61,311
  • WpVote
    Votes 7,685
  • WpPart
    Parts 44
A story of love ❤️ A heart deforming story💔😫 Ban taba sanin kuka yana saka ciwon ido ba se a kaina, na kasance Inada cika baki ko a cikin kawaye akan soyayyar namiji tayi kadan ta hautsina ni se gashi baa je ko ina ba soyayyar Aliyu tayi raga raga da zuciyata, duk wannan composure da nake da ita na rasa ta dare daya. It's a story of love, a journey of love , hardships in love.
ZARRAH by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 30,705
  • WpVote
    Votes 1,122
  • WpPart
    Parts 32
lbrn wata yarinya yar jagora me burin ganin tayi zarrah a rayuwarta qarshe ta taro fadan da yafi qarfinta
CUTAR KAI  by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 24,795
  • WpVote
    Votes 488
  • WpPart
    Parts 17
"Ka sake ni ko dole sai nayi rayuwa da kai?" Me zanyi da kai a rayuwata ? " wallahi Dady ya gama cutata tunda ya rasa Wanda zai hadani aure dashi sai kai , bari na Tina Maka idan ka Manta matsayinka... Kai din fa bakowa bane face yaron babana me aikin gidanmu ,dan tsintuwa wanda aka tsinta akan titi Wanda babu da rashi na talauci yasa kanin mahaifina ya taimakawa rayuwarsa ya yantoka daga bauta zuwa yan'ci kai yanzu bakaji kunyar kasancewarka miji gareni ba?" Kalleni sama da kasa Ka gani Aliyu nafi karfinka na karfin aurenka ni ba kalar matar matsiyaci irinka bace . "wallahi yau ko duniya zasu taru ko sama da kasa zasu hade ko zaayi ruwan jini sai ka sakeni domin babu ta yadda zanyi rayuwar aure da kai .. " babu abinda ke damunki sai tsabar jahilci da rashin cikakken ilmin addani, karancin ilimin addini shi yasa kikewa mijin aurenki hk ,wallahi da kina da cikakken ilimin addini da bazaki taba yiwa mijinki na sunnah haka ba ... "kai ne jahili dan talakawa kawai , danging matsiyata waye Kai ? Waye ubanka a duniya ? kazo cikin arziki da bana ubanka ba kana neman kafi ya'yan masu gida karfi .....
DA RARRAFE✔️ by mssmeemah
mssmeemah
  • WpView
    Reads 126,630
  • WpVote
    Votes 8,539
  • WpPart
    Parts 64
Tayi aure a qanqantar shekaru,batasan komai ba batada ilmin komai,shin asiya zata iya zama ko kuwa wa'adin da ake d'aukar mata bazata iya cikashi ba
"MALEEK" by mrs_Avbdool18
mrs_Avbdool18
  • WpView
    Reads 46,710
  • WpVote
    Votes 2,871
  • WpPart
    Parts 49
labarin soyyaya ne tsakanin mai kudin da mulki dakuma yar talakawa Inda mahaifiyarsa tace bazaya auretaba saidai mai matsayi dakuma mulki yar manya. Amintattatun abokai ke sosayyadaita shin wazata zaba cikinsu kuma kowa da salon soyyarsa.....find in maleeek.