BintHijaz's Reading List
10 stories
BAƘAR AYAH by SAKHNA03
SAKHNA03
  • WpView
    Reads 25,794
  • WpVote
    Votes 945
  • WpPart
    Parts 35
..........."Hajiya kar burin ɗaukar fansa ya shiga ranki,ki kasa gane wane irin makami kike son sokawa kanki da kuma danginki. Kawota cikin zuri'arki tabbas zata magancemiki Masifar da kike ciki,saidai kina ƙoƙarin korar macijiyane da wata macijiyar,kina ganin hakanne mafita?"..... ......."Ni bandamu damai zatayi ba,indai har zan daina buɗar ido ina kallon wannan matsiyaciyar a cikin gidana,to komai ma yafaru,ko mai zai faru saina sake ɗaura masa aure da wata,naga shin itama zata kasheta kaman sauran matan,ko kuma wannan zatafi ƙarfinta"...... "Zaro ido tayi ganin tabbas dagaske take abinda ta faɗa,shin hajiyah kuwa wacce irin uwace,bata damu da rayuwar ɗanta ba indai akan cikar burinta ne,hmmm zakuwa tayi maganinki kema,nidai babu ruwana,sojoji ma sunyi sun barta ballantana kuma ke".....ta faɗa a cikin ranta.......... ........Meee amarya tazo da ɗan shege wata biyu?! Sannan kuma a matsayin Budurwa akan Aurota???. "Eh haka ne,dan gatacan ma a falonta tana bashi mama,wai bataga wanda ya isa yasakata tashi tazo gaisheki ba ɗan bai ƙoshi ba"...... "Haka tace".... "Tabbass" Ohh nabaku satar amsa dayawa a cikin littafin Baƙar Ayah,mai son ganin mai zai faru yashigo a dama dashi kawai.......
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 432,219
  • WpVote
    Votes 30,393
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
FATU A BIRNI (Complete) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 73,288
  • WpVote
    Votes 2,339
  • WpPart
    Parts 18
"I promise you Mami, zan nemo miki ƴar'uwarki a duk inda take a faɗin ƙasar nan. SULTAN promises you that." Sultan ya shiga ya fita, har ya aikata abunda ba'a tsammani domin ya cika wannan alƙawari da ya ɗaukawar mahaifiyarshi, aka yi dace ya gano inda take. Wani abun takaici shine a maimakon ya samu ƴar'uwar Maminshi kamar yanda ya ci buri, sai ya haɗu da ƴarta kwalli ɗaya tak da ta haifa a duniya ta bari cikin ƙauyanci da kuma rashin wayewa. Baƙin cikinshi bai tsaya a nan ba, domin dattijon da yake riƙe da ita a take ya aura masa yarinyar ba tare da ya iya kaucewa wannan mummunan ƙaddaran ba. Ya tafi ya barta ba tare da ya sake waiwayarta ba, ya kuma tafi da wani kaso na zuciyarta ba tare da ya sani ba. Fatu (Fatima) ta ji haushi, sannan tana cikin baƙin cikin tafiyar da mijinta yayi ya barta. Tun tana tsumayinshi tana fatan ya dawo ya ɗauketa, har zuciyarta ta daskare da tsantsar tsanarshi na wofintar da ita da yayi, da kuma banzatar da igiyar aurensa dake kanta. Tayi alƙawarin ɗaukan fansa, ta kuma yi alƙawarin raba tsakaninsu ko da duniya zasu taru su hanata. Sai ta nemo shi a duk inda yake. Ta shiga cikin Birni nemansa, a nan kuma ƙaddara ya gifta tsakaninsu suka haɗu a lokaci da kuma yanayin da basu yi tsammani ba. Shi kuma ganin kyakkyawar baƙuwar fuska mai ɗauke da kamala, ya sashi faɗawa cikin sonta dumu-dumu ba tare da ya shiryawa hakan ba, kuma ba tare da ya gane cewa Matarsa ce ta Sunnah ba, Halal ɗinsa. Me zai faru idan Fatu ta haɗu da mutumin da ta ƙullata tsawon shekaru a yayin da shi kuma yake jinta a zuciyarsa tamkar ruhinsa? Me kuma zai faru Idan wasu sirrikan suka bayyana a lokacin da ba'a shirya musu ba? Fatu mace ce ɗaya mai hali mabanbanta; Fatu- Matar Sultan. Fatima- Budurwar Sultan.
SAUYIN KADDARA by HafsatRano
HafsatRano
  • WpView
    Reads 13,478
  • WpVote
    Votes 510
  • WpPart
    Parts 10
LITTAFIN SAUYIN KADDARA LITTAFI NE MAI DAUKE DA SARQAQIYAR RAYUWA HADE DA KAUNA MARAR GAURAYE. SHIN ƘADDARAR WAYE ZATA SAUYA?
DABAIBAYI (COMPLETED)✅ by DeejahtAhmad
DeejahtAhmad
  • WpView
    Reads 47,439
  • WpVote
    Votes 3,826
  • WpPart
    Parts 36
...mahaifiyata ta 'bata tun ina da shekara takwas a duniya,... a lokacin da na dawo da sakamakon shedar kammala primary na tarar da gawar mahaifina kwance..., kawu na daya d'auki alwashin ruqo na ya guje ni a lokacin da nake tsananin buqatar sa...na tsinci kaina cikin mafarki da daddyna a kullum yana kuma jaddada min kada na bari haske na ya kufce min, lallai na kasance tare dashi..., se dai kuma na farka na ganni cikin wata rayuwa da ban ta'ba kawo wa cikin kundin littafin rayuwata ba...bayyanar Ammi na gefe guda kuma zaratan samarin biyu dake fad'i tashi a kaina, 'yan uwan juna, jini d'aya...shin ina zan kama?...
Budurwa ko Bazawara.(Hausa Novel) by ummy2996
ummy2996
  • WpView
    Reads 34,733
  • WpVote
    Votes 2,179
  • WpPart
    Parts 10
Labarin Aliyu wanda shi mahaifin shi mai azababben kudi ya rasu. Suna zaune da mahaifiyar sa da kanwar sa Hanifa a cikin wani makeken gida. Amma sede wajen auren sa mamar sa take kawo mai matsala.
Marriage Transaction. by Ghost_writers_
Ghost_writers_
  • WpView
    Reads 59,699
  • WpVote
    Votes 7,539
  • WpPart
    Parts 21
Abdulhamid and Nabila couldn't be more different-two worlds apart in every way. When a company sale turns into a marriage transaction, their clashing lives seem destined for chaos. But sometimes, differences aren't obstacles... they're the beginning of an unexpected love story. WinterBearz.
Halima (On Hold)  by Teemarh__
Teemarh__
  • WpView
    Reads 22,914
  • WpVote
    Votes 3,276
  • WpPart
    Parts 22
HALIMA, A naive and innocent girl who knew nothing about her real identity and knew nothing about the world.. Will her life change when she meets and falls in love with Khalifa Inuwa?? Follow me as I unravel the mystery behind this book..
The Two Wives(a Hausa  Story) by miss_reefah
miss_reefah
  • WpView
    Reads 37,421
  • WpVote
    Votes 2,775
  • WpPart
    Parts 18
This story is about the two wives called Maryam and safeeya. Maryams the first wife but couldn't give birth and tried to convince the husband to get another wife.This is all I can tell you so read to find out more