fateekbir's Reading List
65 stories
AMRAH NAKE SO! (Completed✅) by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 192,096
  • WpVote
    Votes 17,465
  • WpPart
    Parts 79
"Sickler gare ta, kuma ku kuka ja mata." Ta yi shiru daga nan, dafe da goshinta, tana jin yadda kanta ke sara mata. "A kullum dad'a wayar wa mutane kawuna ake game da awon genotype, amma wasu sun kasa ganewa, sun kasa sanin darajarsa."
HUMAIRA AND HUMRA  by ummiAhmed7
ummiAhmed7
  • WpView
    Reads 79,234
  • WpVote
    Votes 8,153
  • WpPart
    Parts 47
Two sisters given birth But separated Find out more in the novel!!!
KOMAI NISAN JIFA by Sad-Nass
Sad-Nass
  • WpView
    Reads 45,572
  • WpVote
    Votes 2,695
  • WpPart
    Parts 56
wannan lbr ne daya kunshi abubuwa da dama dake faruwa a wannan zamanin namu,ko kuma ince ya zamanto kamar sana'a gawasu mutane. Cin amana,yaudara,makirci da kuma son zuciya. kudai biyoni don warware muku manufata...
JARABAWA TACE  by _bambiee
_bambiee
  • WpView
    Reads 69,870
  • WpVote
    Votes 3,796
  • WpPart
    Parts 42
Labarine da ya kunshi tausayi soyayya da yaudara, Nafeesa ta hadu da jarabawar maza har uku amma daga karshe taga riban hakurin da tayi..
FEEMA by Zeenaseer01
Zeenaseer01
  • WpView
    Reads 46,922
  • WpVote
    Votes 3,572
  • WpPart
    Parts 70
Labari ne me dauke da tausayi, makirci, soyayyah da kuma Zumunta, Feema yarinya ce da Zata shigo rayuwar wasu bayin Allah batare da sunsan ko ita wace ba kuma zata zame musu Tashin hankali acikin zuria'a sabo da soyayyar da wa da kani suke mata, muje zuwa dan jin yanda zata kaya.
TAGWAYE by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 39,370
  • WpVote
    Votes 2,050
  • WpPart
    Parts 21
If you are looking for a story that will touch your heart and soul, this is it.
MENENE MATSAYINA... by Hafssatu
Hafssatu
  • WpView
    Reads 60,558
  • WpVote
    Votes 2,578
  • WpPart
    Parts 53
"Don ubanki wanki dana barmiki kimin shine kika kiyimin Kika zauna kika rungume wannan shegiyar d'iyar taki wallahi koki aje ta ko kuma yanzu jikin ki ya gayamiki nafada miki banza..." Fuskar jike da hawaye ta d'ago ta kalleshi cikin kyarmar murya tafara Magana Haba! Noor...marin dataji a fuskar ta ne yasa bata Ida fadar Abinda ke bakin ta ''shegiya tun yaushe na haneki da furta wannan sunan gareni wallahi duk ranan danaji kin kara Ambata ta da wannan sunan na lahira sai yafi jikin dadi jaka kawai ball..yayi da ita daga ita har d'iyar dake hannun ta goshin ta ya bugu da bango d'iyar dake hannunn ta tsayanra kuka tare da Ambatar Umme... ''Kafin nadawo gidanan ki tabbatar da kimin wanki sannan kingyara min dakina nafada Miki.."" Juyawa yafita yabarta rushewa tayi dawani matsanancin kuka mai tattare da tausayi hannu taji da fuskar ana share mata hawaye "Ummee kidaina kuka kitaci mutafi gun Umman ki ko Uncle Abdul..." Rungume ta tayi.."zamuje Basmah Amma inaje gunsu *MENENE MATSAYINA..?* "............ _Menene matsayina? Labari mai cike da tausayi fadakarwa.. butuulci #Soyaya #Shakuwa #Tausayi #
ZATO...!  by pinkylady222
pinkylady222
  • WpView
    Reads 25,248
  • WpVote
    Votes 3,705
  • WpPart
    Parts 48
Acikin talatainin daren bakajin motsin komai sai kukan k'wari akai akai.Takowa take a hankali, sai dai duk sa'ilin da ta dauke kafarta tana jin kamar akwai mai maye gurbin sawun nata da nashi takon, k'okarin kauda tunanin hakan ta dinga yi sakamakon fitsarin da take jin idan ta k'ara cikakken minti d'aya bata yi shi ba zai zubone da kansa......
BAMBANCIN ƘASA {Battle to reach}  by SiyamaIbrahim
SiyamaIbrahim
  • WpView
    Reads 12,642
  • WpVote
    Votes 1,390
  • WpPart
    Parts 46
"Make sure you take good care of your sister duk runtsi da tsanani kar ki bari ki karaya ko ki sami rauni dangane da abin da kika saka a gaban ki,ki sani,horon da kika samu sama da shekaru ashirin da uku tun kina jaririyar ki,farat ɗaya ba'a isa a ƙwace maki shi ba sai in ke kika bada damar yin hakan dan haka nake ƙara jadadda maki kamar yadda kika yaƙi sojoji ɗari biyu da talatin da bakwai da aka sako su daga masarautar OTTOMAN haka zaki jajirce ki cigaba da yaƙar duk wasu maƙiyan ki da zasu biyo ki,make sure you find your sister and take her far away from Ottoman promise me"!!haka jikin ta na ɓari gaban ta na faɗi zuciyar ta na daɗa bushewa sakamakon ƙudiri mai nauyin gasken da ta alkawarta ma kan ta.. Wuf ta miƙe ta tashi tsaye ran ta na tafasa zuciyar ta na rura mata wani irin hucin ɓacin rai.. Kamar ƙiftawa da bisimillah ta zari doguwar takobin da ke gefen ta lulluɓe cikin marufin fatar sa da ke sagale a jikin rigar ta ta soƙe shi da shi ta daɗa tursasa takabin ciki ta juya shi ta yadda zai illata kayan cikin sa,ta cire takobin ta kuma yunƙurawa da iya ƙarfin ta ta kuma caka mai a daidai inda ta cire na farkon..ƙasa yayi yana nishi daga bisani numfashin sa ya ɗauke ɗif.. Kallon matar tayi idanun ta a ƙuntace ta mata kallon ƙarshen sannan ta juya ta yanki daji tayi wucewar ta.....!!! DON'T MISS OUT THE THRILL..... Don't forget to click on the button "Vote&Comment" in order to continue enjoying the atmosphere......