Murukstie's Reading List
61 stories
UMMA KHALTHUM (Book One) by Memswritess
Memswritess
  • WpView
    Reads 26,843
  • WpVote
    Votes 1,606
  • WpPart
    Parts 35
Meet Umma Khalthum Mayana, an orphan whom lives with her uncle and his family, a beautiful, intelligent and pious lady. Jovial is what you'd describe her, even though she had been through so much, the smile on her face never faded, she fell in love at first sight, immediately she saw him she knew she was in trouble. Meet Aryaan Muhammad Azeem, Her dream man, handsome, rich and anything but sweet. Miserable is the right word, he has a deep cut In his heart which hasn't healed even after so many years of loosing his mother and wife, he knew her as the mystery girl who always at his window every morning. What happens when these two are forced into an arranged marriage? Even though they share the same pains how will they cope? Follow me on this journey of Khalthum and Aryaan
KANA SONA by ummeeter21
ummeeter21
  • WpView
    Reads 26,360
  • WpVote
    Votes 1,150
  • WpPart
    Parts 24
It a novel about a girl of 18 who lives her life to d fullest.....(Hausa novel)
HAUSA NOVEL (MAKABARTARMU) by KhadijaAminu
KhadijaAminu
  • WpView
    Reads 75,741
  • WpVote
    Votes 2,126
  • WpPart
    Parts 20
Tunda na tashi a gidanmu, bama fita, gidanmu kamar makabartarmu take, rayuwar mu bamu san wani hulda da wasu mutane ba kamar yanda ko wani biladama yakeyi a doran kasan nan ba, Makarantarmu a cikin gidan mu mukeyinsa. kuma ma Mahaifiyrmu ce ta koya mana .........................Mahaifiyata kullum tana cikin hawaye, zaka dade baka ga murmushinta ba kuma bawai a rashin soyayya bane a'a Illah kawai yawan KISHIN NAMIJI. ku biyoni a Makabartarmu masu kauna ta dan jin karashen labarin da irin illolin da zaman gidan ya jawo wa duka iyalansa..... Taku Ummulkhairy
GAMON JINI by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 4,167
  • WpVote
    Votes 99
  • WpPart
    Parts 12
Read and find out💃
Labiba by bilkyysu
bilkyysu
  • WpView
    Reads 193,391
  • WpVote
    Votes 15,816
  • WpPart
    Parts 32
COMPLETED English/Hausa For someone who has never had it easy in life, Labiba believed her world has finally come to an end when she was practically forced into marrying her dead sister's husband. But if there's one thing that'll make her tolerate Salim Magatakarda, it's Laila, his one year old daughter who just happens to be her niece and the love of her life.
KHADIJATUL IMAAN  by KhadijaYusufBaba
KhadijaYusufBaba
  • WpView
    Reads 125
  • WpVote
    Votes 3
  • WpPart
    Parts 7
Love and sacrifice
Laylah by khairyMGana
khairyMGana
  • WpView
    Reads 45,906
  • WpVote
    Votes 5,034
  • WpPart
    Parts 30
Bilkisu Muhammad, commonly known as 'laylah' is your average 19 year old college student. Pursuing a medical degree with a likeness for korean romance dramas. She bumps into the half korean heir of AA constructions and little did she know that her life was about to take a turn as she ends up being his wife. On the Other hand Muhammad Adnaan Aliyu Abdullah, A twenty eight year old man married to his business with very little tolerance for imperfections marries her for the sake of his work and vows to never let anyone in due to his hurtful past. Now that their paths have collided, will their destination be the same? Would he let her break his walls and give himself a chance at true happiness? Will Mr no nonsense find the beauty in her imperfections? Or will they go against the code of romance novels and go their separate ways. Read "Laylah" to find out! Xoxo, KhairyMGana
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 70,266
  • WpVote
    Votes 3,093
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
DUKKAN TSANANI  by Jeeddahtou
Jeeddahtou
  • WpView
    Reads 121,401
  • WpVote
    Votes 9,601
  • WpPart
    Parts 71
Yunwa da ƙishirwar da suka addabe ni ne suka sanya ni kasa bacci ina yi ina farkawa sbd yunwa ta riga da tayi min illah, haka ma innata baccin kawai take yi amma na fahimci ita ma tana jin irin radadin da nake ji, don na lura sosai tunda ta kwanta take juyi. Agogon da ke manne a dakin mu na duba ƙarfe goma dai-dai na dare, har na share na hakura saboda na san matukar na fito diban abinci xan iya samun matsala da innah salamatu, har na hakura naji abin ba mai yiwuwa bane matuƙar muka wayi gari a haka zamu iya samun matsala. daurewa nayi na tashi na don samo mana abinda zamu kai bakin salati, ko da kuwa hakan zai yi sanadiyyar korar mu daga gidan gaba daya. A hankali na lallabo na fito daga dakin innata saboda bana so ita kanta tasan zan fita, indai ta sani sai ta dakatar da ni saboda bata son abinda zai bata mata rai. Kasancewar innata mace ce mai saukin kai bata fiye son abinda zai kawo tashin hankali ba, wannan dalilin ya sanya aka mayar da ita bora saboda hakuri da kawar da kai irin nata. Inna salamatu da yayanta su suke juya gidan duk a abinda suke so shi ake yi. Bakin murhu na nufa a hankali na bude tukunya, tuwo miyar kuka na gani, ba karamin dad'i naji ba saboda rabon da na sanya wani abu a bakina tun abincin safe. tsugunnawa nayi tare da yin bismillah na fara cin tuwon, kafin kace me tuni naci rabinsa, daga nesa na hango ana haskani da fitila a raxane na mike tare da boye hannuna a bayana, sai da ta karaso daf da ni sannan na ga ashe innah salamatu ce, wani kallo ta sakar min wanda ya sanya jikina rawar ɗari, kafin tace min wani abu tuni hawaye sun cika idona, don na san na taro kwai tara tsinana, na janyo wa kaina da innata masifar da Allah ne ya san ƙarshen ta, tsungunawa nayi tare da rokonta ta yafe min
inda rai ashe da rabo.... by MaryamAbdul559
MaryamAbdul559
  • WpView
    Reads 29,610
  • WpVote
    Votes 1,573
  • WpPart
    Parts 50
It's all about magic, sacrifice, pity, and true love