Rukybujawa's Reading List
49 stories
'YANCINKI by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 68,269
  • WpVote
    Votes 1,581
  • WpPart
    Parts 48
'YANCINKI ALL TALK ABOUT ROMOTIC, TRUE LOVE ,DIS RESPECTING THE PARENT, BREACH OF TRUST ,UN ACCEPTING WHAT'S ORDAINED BY GOD.
KAUNACE SILA by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 98,580
  • WpVote
    Votes 3,131
  • WpPart
    Parts 62
kaunace sila all talk about ,neglect of parent, true love, parental obedience.
zuciyar masoyi  by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 118,218
  • WpVote
    Votes 4,847
  • WpPart
    Parts 63
zuciyar masoyi labari ne akan tsantsar tsaftatacciyar soyayya mai had'e da yan'uwantaka, yana matukar kaunarta fiyye da komai nashi, sai dai adaidai gabar da zai mallaketa ,mahaifiyarsa ta kawo wa zuciyarsa da rayuwarsa tsaiko .......
ILLAR MAZAN ZAMANI by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 27,648
  • WpVote
    Votes 577
  • WpPart
    Parts 15
illar mazan zamani all talk about emotional abuse ,selfish, betray,tru love.
MULKI KO SARAUTA 2  by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 47,325
  • WpVote
    Votes 1,533
  • WpPart
    Parts 7
Is all about, love, sacrifice and Royal👑
MULKI KO SARAUTA👑 by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 78,375
  • WpVote
    Votes 2,975
  • WpPart
    Parts 11
👑
ABADAN by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 158,783
  • WpVote
    Votes 6,907
  • WpPart
    Parts 23
is all about destiny again
DAMA TA BIYU by ZahraArkel
ZahraArkel
  • WpView
    Reads 20,075
  • WpVote
    Votes 1,211
  • WpPart
    Parts 51
Fiction and love story
WANI GIDA...! by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 130,231
  • WpVote
    Votes 12,237
  • WpPart
    Parts 31
Tana shiga cikin dakin, taji an janyo hannunta anyi gefe da ita. Cikin tsananin tsoro da bugun zuciya ta daga baki zata saki ihu, taji an sanya hannu an rufe mata baki, a lokaci guda kuma aka juyata tana kallon wanda yayi mata wannan aika-aika. Ta saki wani numfashi da bata san lokacin data rike shi ba, ta jefa mishi harara cikin wasa. Duk da cewa manyan fararen idanunta babu abinda suke fitarwa sai tsananin kauna mai tsafta. Ya kasheta da murmushin nan nashi da har kullum yake kashe mata jiki, ya kanne mata idanu, "Hello, love!". * Wai bahaushe yace 'hali zanen dutse!', 'mai hali baya canza halinsa!'. Bahijjatu tayi tunanin wadannan duk fada ce kawai, sai da ta kwashe watanni shida bata cikin gidansu ta koma, ta ga babu abinda ya canza zani daga tsarin rayuwar gidan. Wata irin rayuwa ce ake yi a cikin gidansu mai matukar daure kai. Rayuwar da babu girmama na gaba, babu bautar Allah, babu kuma tsoron Allah a cikinta. Bata san cewa rayuwarta na shirin yin juyi wanda bata taba zata ko tsammani a wannan dawowar ba. Ku biyo matashiya Bahijjatu domin jin ta yadda zata karbi wannan canji da yazo mata babu zato balle tsammani, ba kuma tare da ta shirya ba. Wannan littafi kyauta ne, wanda zai dinga zo muku a duk lokacin da damar yin typing ta samu... :)
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 69,559
  • WpVote
    Votes 3,091
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.