salisbilqees's Reading List
84 stories
A JINI NA TAKE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 69,945
  • WpVote
    Votes 3,092
  • WpPart
    Parts 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
AURE UKU(completed) by Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    Reads 56,800
  • WpVote
    Votes 2,021
  • WpPart
    Parts 32
DR UMAIMAH USMAN BULAMA,Mace yar kimanin shekara ishirin da tara , Babbar surgeon A asibitin CITY TEACHING HOSPITAL , Aure Uku, ƴaƴanta uku . Mace mara san hayaniya wadda tasan kan Aikinta ,babu abunda tasa a gabanta illa bawa Aikinta babban muhimmanci kana yaranta wadda kaɗdarar samunsu ta rarraba mata Aure . Kalma ɗaya zaka faɗa ta bata mata rai shine kushe mata Aikinta ko nuna wasa a duk wani abu da ya shafi Aikinta . Ita ɗin kwarariyace kuma gogaggiya akan duk wani abu da ya safi surgery,ba kasar ta ba hatta a wasu kasashen tana zuwa aiki. Bangaren soyayya fa? Bata dauki soyayya a bakin komai ba tunda dukkan Aurenta guda ɗaya ne tayi na soyayya kuma shima bai karbe ta ba wanda hakan yasa ta yanke shawarar saka soyayya a ƙwandan shara duk da kuwa tayin da ake kawo mata ,ta gama yanke imani da soyayya akan duk wani ɗa namiji wanda haka yasa mutane da dama ke mata kazafi da mata take so duba da ƙin mazanta karara a fili. Amma menene dalilin tsanar tasu da tayi? Menene yasa ta cire mazan daga tunaninta da zuciyarta baki daya? Shin zata faɗa soyayyar wani ɗa namiji ko a'a? Idan zata faɗa wanenen wannan mai sa'ar?. DR IMAM MUKTAR PAKI, Saurayi dan kimanin shekaru Ishirin da tara ,bai taba Aure ba, Dalibi wanda yake neman sake gogewa akan Aikin surgery ,shekara ɗaya wadda kareta ne kaɗai zai bashi kwali da kuma lasisin Fara yin surgery ,kaddara itace tayi aikinta ta ɗauko sa kan kachakar ta kawosa CITY TEACHING HOSPITAL inda yake ƙarkashin jagorancin likitar da kowa ke tsoro da shakka, Mene zai faru idan shi bai ji wannan feelings ɗin ba sai wani daban wanda shi kansa bazaya iya fassarawa ba? Shin ya wannan kaɗdarar tasu zata kasance? Shin Wanne irin chakwakiya Imam ke shirin ɗaukowa kansa domin wannan likitar da ya ke kan giyar so AURENTA UKU ,Ƴaƴanta uku a yayin da shi ko na fari bai taba yi ba. Ku biyo ɗiya jamilu domin jin yarda wannan labarin na IMAM da UMAIMAH zai kasance !
BAYA DA ƘURA by Nana_haleema
Nana_haleema
  • WpView
    Reads 3,069
  • WpVote
    Votes 100
  • WpPart
    Parts 32
Tashi ya yi a sanyaye ya fita ya daga falon, dan zama a ciki zai iya saka sa hauka na wucin gadi. Mota ya shiga ya fita daga gidan a guje. Sai da ya yi nisa ya tsaya a kan hanya, ya kifa kansa a kan steering motar cikin tashin hankali da tsoro mai yawa. Zuciyarsa bugawa take yi sosai, ji yake kamar ya yi hauka, tunaninsa yana ga abinda Abba ya faɗa masa. Da gaske dai matarsa Manal ƙanwarsa ce ta jini ko wasa ake masa? In hakan ya tabbata ya zai yi? In hakan ya tabbata me zai faru, wanne hali zai shiga? In hakan ya faru ya zai yi da ransa?. Allah ya sani yana matuƙar qaunar Manal, yana kallon ta matsayin abokiyar rayuwarsa kuma bugun zuciyarsa, kallon matarsa ma'ajin sirrinsa yake mata, kallon Manal yake a matsayin uwar yaronsa da yake cikin ta. Ta ya rana tsaka ake so a juyata ta koma ƙanwarsa wacce suke uba ɗaya? In hakan ya faru da wanne ido zai iya kallon ta matsayin ƙanwarsa da suke jini ɗaya? Ya matsayin ɗansa da yake cikin ta? Ɗansa ne ko ɗan ƙanwarsa?.
Becareful With My Heart by miemiebee
miemiebee
  • WpView
    Reads 448,164
  • WpVote
    Votes 48,519
  • WpPart
    Parts 65
"The joke is on you now Muhseen." "No please don't do this, you can't just throw away all that we had like this, please don't" I pleaded. "I can't? Seriously?" She lead out a sarcastic chortle "Only Muhseen Salah can huh?" "What do you mean by that?" I managed to utter. "Exactly what am saying" she snapped curtly "It's about time you learn the truth Muhseen, I just tricked you none of the things we had and shared for the past week was real. Come to think of it, why will I change overnight? Why will I love someone who hurt me in the past like you did? Am not a fool Muhseen" She paused glaring at me. "No" I muttered ceaselessly as I shook my head not believing a thing from what she said. "No Cara you're joking, you must be joking." "You can take it as a joke it's what I did too when you broke up with me months ago so continue to believe all I said as a joke." She said cold heartedly not showing even the slightest care. Why is she doing this? I thought we are over all these. "Cara please stop this, stop it please my heart can't take it. You said it yourself that you've forgiven me. I thought we were over all these, why are you bringing it up now?" "Because I wanna break your cold heart like you did to me some time ago Muhseen plus this is the time I planned on telling you so it would make your heart crumple, bruise and hurt just like it is doing already." She paused and took a quick glance at me pathetically "Remember how you icily rubbed it to my face that you don't love me, that is was all a trick? Remember how you threw away everything that we shared? It's payback time Muhseen."
WATA KISHIYAR (ALKAHIRI CE KO SHARRI) by MaryamahMrsAm
MaryamahMrsAm
  • WpView
    Reads 148,011
  • WpVote
    Votes 10,254
  • WpPart
    Parts 67
Labarin Soyayya, Sadaukarwa, Yaudara, Tuggu da Makirci.
Akan So by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 333,994
  • WpVote
    Votes 27,149
  • WpPart
    Parts 51
"Tun daga ranar da ka shigo rayuwata komai ya dai daita" Da murmushi a fuskarshi yace "Bansan akwai abinda na rasa a tawa rayuwar ba sai da na mallake ki"
LABARIN JIDDERH  by Xeeebellss
Xeeebellss
  • WpView
    Reads 79,437
  • WpVote
    Votes 4,145
  • WpPart
    Parts 67
Read and find out.
BA KYAU BA ✔️ by sakieyy
sakieyy
  • WpView
    Reads 110,066
  • WpVote
    Votes 10,093
  • WpPart
    Parts 54
*** Dariya ya saki a wurin, dariya yake yi had'e da goge kumatun shi kamar tab'abbe, wai shine yau yake kuka akan mace, shi ya ma manta rabon da yayi kuka Maybe tun yana primary school, amma wai shine yake zubar da hawaye akan wata dama bata san yanayi ba, haushin kanshi yaji ya kamashi******
SULTANA... by Zaynab_yusuf
Zaynab_yusuf
  • WpView
    Reads 14,258
  • WpVote
    Votes 1,017
  • WpPart
    Parts 47
Highest ranking:#1 in #hausa 12 nov,2021 to date. Guguwar Zamani labarine mai ban tausayi da sanya idanuwa zubar hawaye,mai dauke da nagartacciyar kauna dakuma chakwakiyar rayuwa,bance wannan tafiyar tafi saura ba,amma baza kuyi danasanin bin tafiyar ba...barkanku da shigowa labarin Guguwar Zamani.
IHSAN by YoungNovelist4
YoungNovelist4
  • WpView
    Reads 42,609
  • WpVote
    Votes 1,117
  • WpPart
    Parts 46
ROMANTIC LOVE STORY,IS ALL ABOUT AN ORPHAN WHO SUFFERED ALOT FROM HER STEP MUM,BUT LATER HAVE A BETTER LIFE WITH THE HELP OF 3 PEOPLE,,JUST READ ND FOUND OUT WHO THE 3 STARS ARE