fateeyyah 2
18 histoires
HER CHOICE par Queeynsalmerh
Queeynsalmerh
  • WpView
    LECTURES 4,916
  • WpVote
    Votes 366
  • WpPart
    Chapitres 31
Love is sweet and beautiful with the right person... Rejection is bitter... Obsession is dangerous on the other hand... But when you love someone and the person doesn't want you in return, What choice will you make? A. Will you let go? B. Do you keep pushing? C. Or do you give up on love? Well, for Rakeeya, it wasn't any of that. The choice she made was far beyond human imagination...it was way more sinister but then again,... We are all responsible for the choices we make and in the end, we will account for it.. But what was that She choose? Well, let go find out!!
NEENA MALEEK     {COMPLETED} par Real_autarhajiya
Real_autarhajiya
  • WpView
    LECTURES 83,881
  • WpVote
    Votes 4,882
  • WpPart
    Chapitres 55
Here are some little part of NEENA MALEEK Book...the story of an orphan Boy called Maleek....and his father's Family....get inside the story .
+19 autres
ALI ABBAS par 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    LECTURES 97,179
  • WpVote
    Votes 6,990
  • WpPart
    Chapitres 29
Duk yanda taso ta daure wa zuciyarta yanayin datakeji abin ya faskara, duk iya qoqarinta na ganin cewar ta tsayarda hawayenta amma seda sukayi tattakin yin ambaliya daga manyan fararen idanuwanta zuwa lallausan kuncinta, zuciyarta ke barazanar fasa qirjinta ta fito, duqawa tayi ta dafe wurin ilahirin sumar kanta ta sakko ta rufe mata fuska da kai gabaki daya jin zuciyarta na shirin faso kirjin bilhaq ta fito ya sanya da iya k'arfinta ta furta "Gadangaaaaaaaa!!!!!!, Ina kashigane arayuwa? Kasan kuwa rashinka na shirin kaini lahira!!! Yaa Allah indai gadanga na raye Allah ka bayyanar dashi agareni,in kuma gadanga ya mutu Allah ka isarmana da zancen mutuwar shi daga majiya me tushe" dafe bakinta tayi da sauri ta d'ago kanta "gadanga be mutuba, inshaa Allahu bazaka mutuba semun hadu mun rayu cikin Aminci....tausayintane ya sanyashi komawa da baya a hankali, duk iya dauriyarshi seda ya zubar da kwalllahhhh....
Y'AR FARI par zeeyybawa
zeeyybawa
  • WpView
    LECTURES 209,616
  • WpVote
    Votes 16,876
  • WpPart
    Chapitres 117
a shekarun baya shekaru dari da hamsin da suka shud'e150yrs back anyi wata sarauniya mai suna asma'u yayinda tazo musu da sauyi na ban mamaki, bayan rasata sun shiga damuwa sosai, amma bayan shekara d'ari da hamsin aka kara haifo wata asma'un wanda suke saka ran ta kasance musu waccan asma'un.
Binto (COMPLETED) ✔✔ Not Edited par FadimaFayau
FadimaFayau
  • WpView
    LECTURES 54,281
  • WpVote
    Votes 3,909
  • WpPart
    Chapitres 45
COMPLETED✅✅ but not edited It's all abou❤️💔😭👨‍👩‍👧‍👧💔♥️
RAYUWAR BADIYYA ✅  par Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    LECTURES 280,011
  • WpVote
    Votes 21,640
  • WpPart
    Chapitres 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
Yarima Suhail par NanaBakari
NanaBakari
  • WpView
    LECTURES 237,497
  • WpVote
    Votes 7,433
  • WpPart
    Chapitres 72
Twisted....!!
Who is Anisa Haque? par UmmiBeee
UmmiBeee
  • WpView
    LECTURES 124,977
  • WpVote
    Votes 11,436
  • WpPart
    Chapitres 31
Anisa is young woman in her 20s with an insatiable love for cheesy popcorn, George Clooney and solving mysteries. When her best friend Maryam gets engaged to be married, Anisa finds her perfect world falling apart. Before she can fix it, she has to help a dysfunctional family survive through an earth shattering crisis. But how can she cover up their dirty secrets without hers coming to light?
  SARK'AK'IYAR SOYAYYA! par khairi_muhd
khairi_muhd
  • WpView
    LECTURES 89,493
  • WpVote
    Votes 6,150
  • WpPart
    Chapitres 68
a love story, this is a love triangle between 4 lover's.