maryamumar__'s Reading List
36 stories
AMAREN BANA by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 143,532
  • WpVote
    Votes 9,318
  • WpPart
    Parts 17
#9 in romance on 05/09/2016 "Wai ina son ki fada min, me yake damun ki ne, da za ki haddasa irin wannan fitina, sannan ki zauna lafiya, kamar ba abinda ya faru?" Dubansa ta yi a sanyaye, sannan ta-ce. "Ina da dalilina." "Wane irin dalili ne, zai sa ki na ji, ki na gani auren iyayenki ya mutu? Idan banda irin gurguwar tunani irin naki? Ashe ki na da halin yin gyara a wannan al'amari, ba za ki yi ba?" Mikewa ya yi daga kan kujerar zai tafi, da sauri ta kamo bakin rigarsa, ya tsaya, ganin zai saurareta, ya sa ta sakar masa riga. "An fada maka ni ma ina jin dadin ganinsu da na ke yi a haka ne? Sam, ba son raina bane, amma na daure na kauda kaina, saboda mu kawar da gagarumar matsalar da ta fi wannan. Na san halin Momi, tana da fada, tana da rashin son gaskiya, amma kuma haka tana da saurin nadama, na san za ta nemi afuwa, kuma Abba zai saurareta. Sai dai wannan tafiyar, dole ka taimaka ka ba ni goyon baya, don mu shawo kan al'amarin nan tare." Kallonta ya yi, ita ma duk ta jikkata, ta jejjeme ta zama wata iri, tabbas yadda take ji haka yake ji, koma fiye, don bayan baya sonta, ya tsani uwarta, sannan yana mutuwar son Meena. "Ki yi hakuri, amma ba zan iya aurenki ba." Ranta ya baci kwarai, har ya juya zai fita ta-ce. "Saboda me ya sa ba za ka iya aure na ba? Saboda me ya sa ban kai matsayin na zamo matarka ba?" "Ki fada min, ta yaya zan iya zama dake, alhali ki na matsayin 'yar matar da na tashi da tsanarta a zuciyata?" "Wane irin dalili zai sa maka tsanar mahaifiyata, har da zai sa ni ba za ka iya aurena ba?" Shiru ta yi don ta ji dalilin wannan tsanar.
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,723
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
Only In Jannah by Hairanumar
Hairanumar
  • WpView
    Reads 156,350
  • WpVote
    Votes 18,977
  • WpPart
    Parts 51
The door flung open into the dark room, lightening struck the dark sky shining a little light on the shirtless man that stood by the doorway. "Who's there" my shaky voice masked with fear asked. Paying a deaf ear to my question he walked deeper into the room towards my bed as my shaky hands drew the covers higher over my whimpering self, right up to my nose. "Khalil?" my voice sounded weird coming through the thick duvet, it felt awkward calling his name I mean am I even allowed to call him that? I was more scared now that I knew who it was. What was he doing in room? A loud thunder sound came as he sat beside me, a little too close. Does this man know he's shirtless and in my room at eleven p.m? "Have you chosen a surrogate?" his thick voice cut through the sound of raindrops and my train of thoughts. I slowly shook my head at him. "Relax"He raised his hand to my face which was still covered halfway and slowly dragged down the covers down to my abdomen revealing my bare arms in my spaghetti strap v neck nightwear. I scanned the room for my robe and found it hanging on the coat rack in the far end of my room, I would get up to get it but my nightgown didn't really qualify as a gown. I watched his eyes travel up my body landing on my chest, his Adams apple bobbed up. He shut his eyes and when he opened them, they landed on mine sending shivers down my spine... Hidaya Hassan Abdulqadir thought she lost it all when her parents and lover all died in a plane crash, she slowly tried to move on from then letting the almighty take control after a year of grieving. She is married off to electronic magnet, Khalil Nuhu DanMaliki who was her father's business partner in hopes of saving her fathers legacy. Follow them on their journey through marriage and see how their love unfolds even though true love can only be permanent in Jannah. All rights reserved®
Just the two of us (EDITING)✔️ by qaheesha
qaheesha
  • WpView
    Reads 209,262
  • WpVote
    Votes 22,331
  • WpPart
    Parts 56
"There's nowhere you can be that isn't where you're meant to be..." "This story is a gripping tale of desire , jealousy , and unforgettable characters as real as the emotions that bring them together" This is a story about Khadija afrah and afaan , want to know more add to your library and read on , you won't regret this ❤️💕 #1 in hausa on 3rd November 2019. #3 in Nigerian on 10th July 2019. #15 in couple goals on 10th July 2019.
Pieces Of Aamirah by itx_ammarh
itx_ammarh
  • WpView
    Reads 174,247
  • WpVote
    Votes 25,173
  • WpPart
    Parts 56
She was lost, but He found her. *** It wasn't the way she flinched whenever someone touched her hand, or how she bites her lip to stop her tears from falling but the way he could easily detect her broken pieces even from afar. And that alone makes him determined to find her broken pieces.. Not to mention her enchanting beauty.
Not Meant For Each Other by FateemaJiddum
FateemaJiddum
  • WpView
    Reads 858
  • WpVote
    Votes 210
  • WpPart
    Parts 16
So basically, my life is a love triangle. I love him, he loves her and someone else loves me. Love is never easy and some of us are just not meant for each other *** I update frequently. Enjoy your read :-P
Perfect Scars by mahumwrites
mahumwrites
  • WpView
    Reads 17,621,488
  • WpVote
    Votes 615,489
  • WpPart
    Parts 61
When a case of mistaken identity leads to an innocent girl being kidnapped by a gangster, will one man bent on revenge push them together or destroy them? ***** Hayden King and Violet Smith couldn't be more different. While he was a feared gangster, she was a simple college student, a delicate flower whose petals had been crushed by a stranger a long time ago. But what they didn't realize is that they had more in common than they initially thought. Their lives were interlinked in a complicated way because of some sick twist of fate. So how will the big revelation affect their life? Will he able to save Violet from the demon of her dreams? Let's find out. [[word count: 60,000-70,000 words]]
Dear mom, I'm sorry by _Diarra_16
_Diarra_16
  • WpView
    Reads 9,580
  • WpVote
    Votes 921
  • WpPart
    Parts 14
Once you reach puberty, all you think about is about having fun - breaking the laws; getting a new boyfriend, going out with friends and partying all night long. Aisha's life was pictured perfect until her mother started initiating into her life which she disliked a lot. From a little Angel to the evilest demon, this is the story in which a young teenage girl has made the wrong decision. She has chosen her friends over her own mother. And now she regrets it. ~
The path of Islam ✨ by _Diarra_16
_Diarra_16
  • WpView
    Reads 96,349
  • WpVote
    Votes 4,358
  • WpPart
    Parts 44
Islamic reminder book which contains a lot of helpul stories including the story of Iblis on how he became Shaytaan and the stories of the Prophets (May peace be upon them). - There's also a bunch of reminding stories for you to always remind you about the existence of Allah, The Creator of the whole universe. Please enjoy reading it but most importantly I hope it'd benefit you. Hope you'll enjoy, Insha'Allah Happy reading ? ❤️