Eesharht's Reading List
161 stories
Made for each other by ManoharSwami
ManoharSwami
  • WpView
    Reads 9
  • WpVote
    Votes 0
  • WpPart
    Parts 1
"No! I dont want to join the beds, you please keep distance and talk" I said laughing. "Choc, bed join maadtiya(Choc, will you join the bed?)".. she said after smiling to my resistance. "You always tell me that I am lusty, I just want sex. NO! I just want to talk, I don’t want to quarrel over phone, after we leave the hotel" "Sari, Naa hogtaidini(Ok, I am leaving)" "Sari, bye(Ok, bye)" "paapu... (baby…)" I got up and shifted the small table and the water bottle kept on it towards the other end of the room. It was in between the 2 beds. We lied down on the bed looking at each other. Her heartbeat slowly increasing as I started moving closer and hugged her tight. "Yashtu kaadastiyalla nanige, ... alastiya phone alli, bari jagla tagi aaita?(How much you fight with me,.. always make me cry…)" She said. "paapu neene maatadalla,... (baby you never talk)" I kissed her. "I love you truly, let’s get married, I can’t live without you" After each moment passed we were lost into each other. ~Phone rings.~ "Phew.... god, yeh Vinaya ki yaad itni aati hai"... "kitna pyaar karta tha us se... "(I often get lost in Vinaya’s thoughts, how much I used to love her.) Another instance of “lost in thought” or “lost in past” to be precise… ~meh~
JINSI BIYU by kharimatumuhdumar
kharimatumuhdumar
  • WpView
    Reads 21
  • WpVote
    Votes 2
  • WpPart
    Parts 1
Labari ne akan wata yar sarki me sultaanah, wacce ta tashi cikin qiyayya da tsangwama daga wajen kakarta da matan babanta, rayuwarta cike take da al'ajabi da tausayawa, Wanda a qarshen ta auri wani Wanda ba jinsin mutane ba Kuma ta rayu cikinsu cikin kwanciyar hankali.
🤫SAINA AURI MIJIN 'YATA (TA CIKINA)🤫 by UMMU_DILSHAD
UMMU_DILSHAD
  • WpView
    Reads 4,169
  • WpVote
    Votes 135
  • WpPart
    Parts 13
HAJIYA RAHMATU TA DAKA TSALLE TACE SAITA AURI MIJIN 'YARTA HAJARA WACCE TA RASU BAYAN AURENTA DA UBAIDULLAH WATA UKU DA SUKA WUCE, SHIN AUREN SURUKA ZAIYIWU KUWA DA SURIKI.....SHIN A MUSULUMCI MA HAKAN HALAL NE KO HARAMUN?....... MENENE MA DALILIN CEWA ZATA AURESHI DIN, KUNA GANIN SHIMA ZAI AMINCE YA AURI MAMAR MATARSHI KUWA.......WANNAN HADIN KWAMA CHALAR TAYA ZA'A FARA?.........DUK AMSOSHIN SUNA NAN A CIKIN WANNAN BOOK ME SUNA "SAINA AURI MIJIN 'YATA (TA CIKINA). FANS DINA MASU KAUNATA NE KADAI ZASU KARANTA WANNAN BOOK DIN DAGA FARKO HAR KARSHE TA HANYAR BIYAN SUPPORTING FEE 200 NAIRA ONLY, DA ZARAR FREE PAGES SUN KARE KUNA IYA NEMANA TA WANNAN NUMBERS DIN DOMIN SANIN YADDA ZASU BIYA..... 08036542610 07013872581 KUNEMENI TA WATSAPP. SAINA JIKU.
K'AZAMA SHALELE by mumies122
mumies122
  • WpView
    Reads 9,694
  • WpVote
    Votes 348
  • WpPart
    Parts 10
🎍🌹🎍 *K'AZAMA SHALELE* (Maman Mamy) *MARUBUCIYAN Raggon miji*📚FIKRAR📝MARUBUTA✍🏻* Gajeren Labari *Labari/Rubutawa:* HUSSAINI 80K 1⃣ Yarinya ce wadda bata wuce kimanin shekaru ashirin da biyu ba, fara, doguwa, kyakkyawa tak'in k'arawa, wuyanta kamar murk'in lema, gashin kanta har gadon baya. Ga duk wanda yaga irin zubin halittar da Allah yayi mata da iya kwalliyar da tayi sai yaji kamar ya sace ya gudu da ita, sunanta Shalele sunane wanda aka fi saninta da shi. Ta iya kwalliya, hakan yasa a duk sa'ilin data fita samari suke rige-rigen isa wajenta da zummar soyayya, tana da samari masu yawan gaske dan duk cikin fad'in unguwarsu babu wadda take da yawan samarin da ita take da su. Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba, duk wannan kyawun da iya kwalliyar da take da shi a iya waje ne cikin gidansu kuwa ba'a cewa komai domin kuwa ta ciri tuta wajen k'azanta ta ko ina hakan yasa ta zama lamba d'aya a fagen k'azanta cikin 'yan uwanta, idan kuwa akace za'a had'a ta da k'azaman da suke waje to babu shakka tabbas nan d'in ma ita zata zama zakaran gwajin dafi dan ita zata lashe gasar. Shalele takan yi kwanaki uku zuwa hud'u jikinta be ga ruwa ba, dan ita da tayi wanka ta gwammace ayi mata duka tafi ganewa dak'ale a wanke fuska da hannu da k'afa koda kuwa ba lokacin sanyi ba, k'afafuwanta kullum da safa sabida tsabagen kaushi daya mamaye ko ina a tafin k'afarta har zuwa saman k'afar sai dai ba wanda yasan hakan face 'yan gidansu da kullum suke tare. Fad'an mahaifiyarta a kullum be wuce na "ki yiwa kanki karatun ta nutsu Shalele iya yina ina miki fad'a na gaskiya, k'azanta ba abar so bace ba komai ake miki gudu ba illah lokacin da kikai aure baki san irin gidan da Allah zai kaiki ba ta yu da wata matar zaki sha w
YA JI TA MATA by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 88,497
  • WpVote
    Votes 8,201
  • WpPart
    Parts 63
Wannan labari me suna YA JI TA MATA shine littafina na uku.... Labarin wani saurayi ne Wanda bashida aiki sai zina, a cewar sa ba laifinsa bane Allah ne yayi sa hariji. Toh hakan ne yasa iyayen sa suka rufe ido sai yayi aure amma fa an gudu ba'a tsira ba domin kuwa babu wacce take iya zaman sati biyu dashi tsanani kwana 10 sai su gudu. Toh fa an Sami matsala domin reshe ta juye da mujiya inda Allah ya hadosa da Wanda ta fisa jaraba toh yanzu kuma shi ke gudu. Wai ya za'a kwashe ne a lokacin da iyayen sa sukace bai isa ya saketa ba kamar yadda ya dafa kur'ani cewa bazai saketa ba? KU BIYONI CIKIN WANNAN LABARI NAWA DAN JIN YADDA ZA'A KAYA. SAURAN LABARAI NA: 1.KURUCIYAR MINAL 2. YARINYAR CE TAYI MIN FYADE AND NOW 3. YAJI TA MATA.
YARDA DA KAI (Compltd✔) by Oum_Nass
Oum_Nass
  • WpView
    Reads 82,090
  • WpVote
    Votes 2,365
  • WpPart
    Parts 13
ldan YARDAR KA tayi yawa akan mutane, to kamar ka basu lasisin kwaye maka baya ne. Awanan duniyar tamu da son kai yayi yawa, cin amana ta zama ruwan dare, ka yarda da mutum yaci amanar ka, ɗan uwa ya tsani ɗan uwan sa saboda wata ɗaukaka ta duniya. Wanan shi ne ga janyo ƙin yarda da kowa arayuwar AHMAD NASIR, zuciyar sa ta bushe da ƙiyayyar mutane, ayayin da gefe guda yake tsoron mu'amala ta haɗasu da ko wani mutum ciki kuwa harda ƴan uwan sa. LABARIN YADDA DA KAI yana magana akan yanda zamani yayi hautsinewar mugunyar ɓarna, sakaci da al'amura suka ƙarama mai rauni raunika acikin zuciya.
Babin rayuwa by Ammah01
Ammah01
  • WpView
    Reads 494
  • WpVote
    Votes 15
  • WpPart
    Parts 2
ire iren kalubale da jarabta da Yara matan hausawa ke fuskanta a gidan aure wasu saboda San zuciya wasu Kuma jarabawa irin ta ubangiji
ZAB'IN WA ZANBI.? (IYAYENA KO ZUCIYATA) COMPLETED by REAL-SMASHER
REAL-SMASHER
  • WpView
    Reads 36,312
  • WpVote
    Votes 1,384
  • WpPart
    Parts 26
#Similitude Because of their similarity,she can't even recognize is he one or two..?? She always thought he was the same person,and that was her friend who always want her to become provoked..
SIRRI NE by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 260,184
  • WpVote
    Votes 2,912
  • WpPart
    Parts 33
Labarin Sex labari mai tsuma zuciya tayi Biyayya duk da ba'ason ,ranta ba Amma daga karshe taga riban biyayya tayi farin ciki tana godiya ga Allah daya Bata i'kon yiwa iyayenta biyayya Gashi tana zaune cikin aminci da kwanciyar Hankali mijinta na kaunarta , kaman ransa jinta yake har cikin jiki da bargo na ,gangar jikinsa Uncle Kenan Angon Raudah baban Raudah....
Suraya by Gimaan
Gimaan
  • WpView
    Reads 202
  • WpVote
    Votes 37
  • WpPart
    Parts 14
A tale about a man who was once a prude arrogant man, never having patience, rarely thinks of anyone or anything, angry all the time. But after getting an arranged marriage with the lady that became his only priority. Life changed for the better. He started being all good things. Unfortunately she died when she was giving birth to their only daughter. After five years, he was persuaded into marrying another lady so he could continue working and so that their daughter would have a female parent. And fate had Put him up on another trail. The lady he got married to had a disease. And it was getting worse. How would he keep up? You've got to read to find out