Hausa stories
9 stories
SABON SALON D'A NAMIJI by Lubbatu_Maitafsir
Lubbatu_Maitafsir
  • WpView
    Reads 304,836
  • WpVote
    Votes 26,591
  • WpPart
    Parts 46
A love that was once a sensation, now a tragedy, and a heartbreak that is harder to overcome. He's sweet with a smile as gentle and delicate as a sunflower. Now an unrecognizable monster whose sweetness turns into toxicity, anger and violence. Meet Jamila Kabir in her journey to womanhood and channeling her inner power as a young northern Nigerian woman.
MASIFAFFAN NAMIJI..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 65,483
  • WpVote
    Votes 4,586
  • WpPart
    Parts 41
A mu"amalansa da kowa Sai son Barka....Kowa kuma zai iya Fadin kyakyawan Hallayarsa..Ammh ga Matarsa Hafsah bazata iya Dora komai ba...Banda Tarin Masifarsa da kuma komai tayi batayi Daidai ba...!!!
D'iyar fari 🧕🏼 by zubeefly08
zubeefly08
  • WpView
    Reads 37,160
  • WpVote
    Votes 2,387
  • WpPart
    Parts 21
Ta zaci gamo tayi da aljani ashe ba aljani bane mutum ne kamar ita , soyayya ce kawai tsakanin su
CAPTAIN SADIQ  by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 178,794
  • WpVote
    Votes 7,809
  • WpPart
    Parts 54
d'an tsokacin labarin CAPTAIN SADIQ ya kunshi rayuwar soja ne mai zafin zuciya, d'aurewa rashin fara'a tun bayan lokacin da Allah yayiwa matarsa rasuwa, bayan ta haifa masa baby girl wadda taci suna mahaifiyarsa wacce Allah ya d'aura masa son ta, Hakan yasa duk mai aikin da aka kawo domin kula da yar tasa sukan gudu ko ya koresu, saboda rashin gamsuwa da aikin nasu, ko saboda cin kashin da suke fuskanta a wajan sa, hakan duk yanada nasaba ne da tun bayan rasuwar matarsa KAUSAR ya rasa walwala, har mahaifiyar sa ta fara gajiya da irin halin nasa, kwatsam sai ga Allah yasa mahaifiyar sa ta samo mai aiki FATUHA wadda ta adabi mutanan kauyan su da rashin jinta, haka yasa k'anwar mahaifita tahowa da ita birni aikatau gidan su CAPTAIN, ko mutanan kauyan sun huta da halin ta, ya kuke tunanni masu karatu? shin FATUHA zata d'au wulak'ancin CAPTAIN SADIQ koka zata rama tunda dama bata ji ko a kauyan su RANO mu kaftan💃
Maimoon by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 850,660
  • WpVote
    Votes 58,953
  • WpPart
    Parts 82
It is a story about a typical Fulani Muslim girl with a perfect background and up bringing from a very wealthy family, who later meet with a destiny that totally changed her and left her hanging on a thin thread of her real self. It is a story about love, sacrifices for love and the consequences of that. Maimoon will bring tears to your eyes. Main Characters: Moon: Very beautiful, intelligent and well mannered girl from a very rich family. A girl 'loved by all' as stated by her envious sister. Ibrahim: A poor yaroba handsome charmer. Madly in love with Moon but have low self assurance. Sultan: A hot tempered, spoiled rotten rogue. A prince, who harbours a life changing secret.
DA CIWO A RAYUWATA.... by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 211,719
  • WpVote
    Votes 24,729
  • WpPart
    Parts 54
Sanin Wasu abubuwa nada matukar wuya....
TARAYYA by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 702,962
  • WpVote
    Votes 58,731
  • WpPart
    Parts 49
Royalty versus love.
SAKAMAKO by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 848,122
  • WpVote
    Votes 44,308
  • WpPart
    Parts 48
Ya zatayi da Yarinyar da bata kai ta goge mata takalmi ba amma ta kwace mata miji?...... #Suhan #captain majeed # Zarah
Mak'otan juna by Sadnaf
Sadnaf
  • WpView
    Reads 206,208
  • WpVote
    Votes 16,358
  • WpPart
    Parts 40
labarin rayuwar Auren mutane biyu dake zaune a gidan haya inda Allah ya jarrabci d'aya da rashin Mace tagari d'ayar kuma Allah ya jarrabceta da rashin miji nagari labari mai tab'a zuciyar makaranci Ku biyo Sadnaf Bayan Sallah insha Allahu kusha labari taku har kullum SADNAF4REAL